Siyasar Najeriya
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa ba zai ci gaba da jure wulakancin da ake masa daga ɓangaren Nyesom Wike ba inda ya ce ya gama hakuri kan haka.
Dattawan jihar Rivers sun ja kunnen Wike inda suka ce ya tabo stuliyar dodo tun da ya tabo tsohon gwamnan jihar Peter Odili. Sun bukaci Wike ya ba Odili hakuri.
Gwamnan jihar Bauchi ya ce rasuwar da aka masa ta Hauwa Duguri ce ta hana shi zuwa gaisuwar sabuwar shekara gidan Bola Tinubu a 2025 ba sabanin haraji ba.
Jam'iyyar NNPP ta bayyana cewa cikin sauki za ta kayar da Bola Tinubu a 2027 a zabi Rabi'u Kwankwaso saboda tsare tsaren masu wahala da ya kawo Najeriya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da ɗan takarar shugaban ƙasa na NNPP a 2023, Rabiu Kwankwaso ns cikin ƴan siyasar da suka fi tashe a shekarar 2024.
Tsohon shugan APC, Salihu Lukman ya ce sun fara haduwa domin kayar da Bola Tinubu a zaben 2027 mai zuwa. Salihu Lukman ya ce suna hada kai da 'yan APC.
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Mista Peter Obi ya ce gwamnatin Tinubu na yi wa yan Najeriya rufa-rufa game da ainihin halin da ƙasar nan ke ciki a yanzu.
Hadimin gwamnatin Muhammadu Buhari, Babafemi Ojudu ya bayyana yadda suka tsorata Tinubu kan karbar mukamin minista a gwamnatin Umaru Musa Yar'adua.
Tsohon ɗan takarar shugaban kass a inuwar LP, Mista Peter Obi ya ce har yanzu ba su kai kulla yarjejeniyar haɗa maja da PDP, NNPP ko wata jam'iyyar siyasa ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari