Siyasar Najeriya
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP a jihar Abia, Sanata Emma Nwaka, ya sauya sheƙa zuwa jam'iyyar APC. Sauya shekarsa na zuwa ne bayan ya yi murabus daga PDP.
Solomon Dalung ya ce wasu 'yan-ba-ni-na-iya masu hadari sun keware Bola Tinubu kamar yadda suka kewaye Buhari suka hana ruwa gudu suka killace shugaban kasa.
Gwamnan jihar Delta, Oborevwori ya musanta jita-jitar barin PDP, ya ce zai ci gaba da aiki zama a PDP dom amfanin al'ummar jiharsa da cika alkawuran da ya dauka.
Jigo a siyasar jihar Kano karkashin APC, Murtala Sule Garo ya fara kokarin ganin an samu hadin kai a tsakanin Rabi'u Kwankwso, Abdullahi Ganduje, Ibrahim Shekarau
Rikici tsakanin gwamnan Edo da ciyamomin ƙanann hukumomi ya ƙara ƙamari, kansiloli sun sake tsige ciyamomi biyu daga kan mulki, sun zarge su da yin ba daidai ba.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Delta ta bayyana jita-jitar da ake yaɗawa cewa Gwamna Oborevwori ya gama shirin haɗa kayansa zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Kasar China ta fitar da sanarwar cewa ministan harkokin wajenta zai shigo Najeriya, Namibia, Congo da Chadi domin karfafa kasuwanci alakar juna da sauransu.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ba ƴan kungiyar midiya na Kwankwasiyya tallafin Naira miliyan 50, ya yi alkawarin faɗaɗa ayyukan su a jihar.
Dattawan jam'iyyar PDP sun bukaci gwamnan Delta ya yi bayani yayin da ake hasashen gwamnonin PDP za su koma APC kafin zaben 2027 saboda rikicin PDP
Siyasar Najeriya
Samu kari