Siyasar Najeriya
Jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Cif Olabode George, ya bayyana cewa da Atiku ya ci zaben 2023 da bai yi nasara ba a matsayin shugaban kasar nan.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Kogi ta yi iƙirarin cewa an farmaki magoya bayanta a harabar kotun koli bayan tabbatar da nasarar Gwamna Ahmed Ododo ranar Jumu'a.
Kungiyar gwamnonin jam'iyyar PDP ts buƙaci gwamnatin tarayya karkashin Bola Tinubu ta yiwa matasan da aka kama lokacin zanga-zanga adalci wajen hukunta su.
Peoples Democratic Party (PDP) ta bayyana aniyarta na goyon bayan tsohon shugaban kasa Gooluck Jonathan idan ya amince zai dawo a zaɓen shugaban kasa na 2027.
Bayan kai ruwa rana a shari'ar zaben gwamnan jihar Imo, kotun kolin Najeriya ta kori ƙarar jam'iyyar LP da ɗan takararta, ta tabbatar da nasarar Gwamna Uzodinma.
Kotun kolin Najeriya ta kori ƙarar da tsohon ƙaramin ministan man fetur ya shigar yana kalubalantar sakamakon zaben Bayelsa, ta tabbatar da nasarar Douye Diri.
Masu zanga zanga a Jigawa sun bukaci gwamna Umar Namadi ya sauke kwamishinan noma na jihar, Muttaka Namadi daga karamar hukumar Ringim kan rashin yin aiki.
Mutanen yankin ƙaramar hukumar Ringim a jihar Jigawa sun yi zanga-zanga a kofar shiga gidan gwamnatin jihar jiya Alhami, sun nemi a tsige kwamishina.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I.Jibrin ya tarbi babban jigon PDP na Kano wanda ya sauya sheƙa zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Siyasar Najeriya
Samu kari