Siyasar Najeriya
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, dan takarar NNPP a zaben shugaban kasa na 2023 ya ce jam'iyyar za ta taka rawar gani a zaben 207 yayin da ta dauki matakai tun yanzu.
Gwamnatin Edo karkashin gwamna Godwin Obaseki ta ce wasu miyagu na nan suna yawo a kan tituna da shirin tarwatsa harkokin zaɓe a kananan hukumomin jihar.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo ya bayyana wasu yan siyasar Najeriya a matsayin barayi inda ya ce ya kamata mafi yawansu suna gidan yari.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi fatali da karar APP wadda ta nemi a ba da damar maye gurbin ƴan majalisa 27 da suka sauya sheka daga PDP zuwa APC.
Jagoran siyasar jihar Kano kuma jigon jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya sha alwashi kan zaben 2027 inda ya ce suna kan shirin game da haka.
Yayin da ake yada jita-jitar komawarsa APC, Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Plateau ya musanta rade-radin inda ya ce babu kamshin gaskiya a cikin labarin.
Ga dukkan alamu babu ranar warware rigimar PDP yayin da gwamnoni suka rabu gida biyu na shirin sauke shugaban jam'iyya na ƙasa, Ambasada Umar Damagum.
Goodluck Ebele Jonathan ya yi kira na musamman ga yan siyasa, jami'an tsaro da INEC kan yin gaskiya da adalci a zaben Edo. Za a yi zaben gwamna gobe a Edo.
Yayin da gwamnoni ke kokarin lalubo bakin zaren a matakin kasa, jam'iyyar PDP reshen jihar Katsina ta rabu gida biyu. tsagin Lado Ɗanmarke da Inuwa.
Siyasar Najeriya
Samu kari