Siyasar Najeriya
An kawo jerin mutanen gida guda da suka yi siyasa tare lokaci daya. Alal misali Rabiu Kwankwaso ya na da kani wanda ya taba zama shugaban Matasan Kwankwasiyya.
Tsohon mai magana da yawun shugaban kasa, Dakta Doyin Okupe ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu ya je Birtaniya domin hana ƴan siyasa tsoma baki a sauya ministoci.
Kwamitin gudanarwa na PDP ya danatar da sakataren yada labaran jam’iyyar na kasa, Debo Ologunagba da babban mai ba jam'iyyar shawara kan harkokin shari'a.
Tsagin kwamitin ayyukan PDP na kasa ya sanar da dakatar da shugaban jam'iyyar na kasa, Umar Damagum da kuma sataren jam'iyyar na kasa, Samuel Anyanwu.
A wannan labarin, za ku ji cewa yayin da jam’iyyar PDP ke shirin gudanar da babban taronta na Kwamitin Zartarwa a ranar 24 Oktoba, 2024, ana kokarin tsige Damagum.
A wannan rahoton, rikicin cikin gida ya kunno kai cikin jam’iyyar APC reshen jihar Sokoto yayin da aka samu masu adawa da salon mulkin gwamna Ahmed Aliyu.
Yayin da ake zargin gwamnoni da neman dakile yancin kananan hukumomi a jihohinsu Majalisar Tarayya tana ganawa ta musamman domin samar da mafita.
Jigon APC, Tonye Cole ya ce dole ne Wike, Fubara, Amaechi, Odili Dole su ajiye bambancin siyasa su magance tashe tashen hankula da suka addabi jihar Ribas.
Wani babban jagora a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ya bukaci Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus daga mukaminsa na shugabancin jam'iyyar.
Siyasar Najeriya
Samu kari