Siyasar Najeriya
Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume ya bayyaka cewa ya kamata Arewa ta mutunta tsarin karɓa-karɓa a zaben shugaban ƙasar da ke tafe a 2027.
Sakataren APC na kasa ya ce ba gaskiya kan cewa Bola Tinubu zai sauke Ganduje daga shugabancin APC yayin da za a yi taron NEC a Abuja ranar Laraba.
An shirya gudanar da NEC na APC yau a Abuja. Ganduje ne ke jagoranta, yayin da ake sa ran Tinubu zai yi jawabi kan ci gaban jam’iyya da shirin mulkinsa.
A kasa da shekaru biyu na mulkin Shugaba Bola Tinubu, 'yan majalisar tarayya 9 sun sauya sheka daga jam'iyyun da suka ci zabe a 2023 APC. Legut Hausa ta yi bayaninsu
Jam'iyyar NNPP ta tabo batun dakatarwar da aka yi wa sanata mai wakiltar Kano ta Kudu, Sanata Kawu Sumaila da wasu 'yan majalisar wakilai guda uku a Kano.
Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya bayyana cewa tsohon shugaban Najeriya a lokacin soja ya na daga cikin wadanda Bola Tinubu ke mutunta wa a siyasa.
Nasir El-Rufai, tsohon gwamnan jihar Kaduna, ya bayyana dalilin da ya sa ba zai koma PDP ba duk da sabanin da ke tsakaninsa da APC. Ya kafa sharadin barin APC.
Yan Majalisa 4 da jam'iyyar NNPP ta ce ta dakatar da su a Kano sun yi martani mai zafi, sun ce Kwankwaso ke juya komai a jam'iyyar kamar wata kadararsa.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya ce babu sauran abota tsakaninsa da mai ba da shawara kan tsaro, Malam Nuhu Ribadu da Uba Sani.
Siyasar Najeriya
Samu kari