Siyasar Najeriya
Tsohon mai magana da yawun PDP na ƙasa, Kola Ologbondiyan, ya bayyana cewa ba rikicin jam'iyya ne dalilin sauya sheƙar wasu gwamnonu ba, dole ce.
Mai magana da yawun NNPP na ƙasa ya bayyana cewa akwao ƴan APC da dama da ke son ganin Tinubu ya ɗauki Kwankwaso a matsayin abokin takara a zaɓen 2027.
Sabon shugaban APC, Ali Bukar Dalori ya ce jam'iyyar ba ta tsoron 'yan adawa masu shirin hadaka a zaben 2027. Dalori ya ce 'yan adawa ba za yi tasiri ba a kansu.
Jam'iyyar APC mai mulki ta bayyana shirinta na gudanar da taron kwamitin zartarwa watau NEC a ranar 24 ga watan Yuni, 2025, za a zabi magajim Ganduje.
An ga wani bidiyo da ke nuna lokacin da aka cire hoton Ganduje daga ofishin APC, biyo bayan murabus dinsa. Bidiyon ya haifar da cece-kuce a kafafen sada zumunta.
APC ta karɓi murabus ɗin Ganduje, inda Ali Dalori ya zama muƙaddashin shugaban jam'iyyar, yayin da ake ta cece-kuce kan dalilan murabus ɗin Ganduje.
A labarin nan, za a ji cewa PDP na iya fuskantar babbar barazana yayin da gwamnoni da sauran masu ruwa da tsaki a Kudu maso Gabas ke barazanar ficewa.
Jami'an tsaro da aka jibge a sakatariyar PDP da ke Abuja sun fatattaki mambobin kwamitin amintattu daga dakin gudanar da taron NEC da ke a hedikwatar jam'iyyar.
Shugaban APC a Kudu maso Gabas, Dr Ijeoma Arodiogbu ya ce suna son jawo gwamnoni 5 daga yanzu zuwa zaben 2027. Ya ce za su kwace Anambra kafin lokacin.
Siyasar Najeriya
Samu kari