Siyasar Kano
Ana sa ran shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje da matarsa Hafsat da wasu mutum shida za su gurfana a gaban kotu a jihar Kano ranar Alhamis.
Sanatan Kano ta Kudu, Kawu Sumaila ya gabatar da kudiri a Majalisar Tarayya domin neman kirkirar sabuwar jiha a Kano mai suna 'Jihar Tiga' a yau Laraba.
Shugaban matasan jami'yyar NNPP a jihar Kano ya jagoranci matasa zuwa jam'iyyar APC. Sanata Barau Jibrin ne ya karbesu a birnin tarayya Abuja a jiya Litinin.
Shugaban sashen kiwon lafiya na hukumar Hisbah a Kano, Idris Ahmed ya fito ya yi karin haske kan zargin da aka yi na yana kare 'yancin masu auren jinsi.
Shugaban sashen kiwon lafiya na hukumar Hisbah Kano, Idris Ahmed Gama, ya fito a bidiyo yana rajin kare 'yancin masu auren jinsi. Hukumar Hisbah ta dauki mataki.
Shugaban APC na Kano, Abdullahi Abbas, yace Gwamna Abba Kabir da Kwankwaso zasu sha kaye a zaben 2027. Yace suna amfani da rikicin sarauta wurin boye gazawarsu.
Shugaban jam'iyyar na kasa, Dr. Major Agbo ne ya barranta NNPP da wasikar ta cikin sanarwar da ya fitar ranar Alhamis a Abuja, inda ya ce matsalar ta cikin gida ce.
Farfesa Umar Labdo ya yi yi magana kan dambarwar sarautar Kano inda ya ba masu rigimar shawara game da shawo kan matsalar ba tare da hannun 'yan siyasa ba.
Wasu fusatattun matasa sun kori wakilin sarkin Kano na 16 Muhammadu Sunusi II daga karamar hukumar Karaye inda su ka fasa gilashin motar tawagar wakilin.
Siyasar Kano
Samu kari