Siyasar Kano
Sanata Barau Jibrin ya karbi mawakan NNPP da Kwankwasiyya zuwa APC. Wasu na ganin hakan barazana ce ga Abba Kabir Yusuf da Kwankwasiyya a zaben 2027.
Jam'iyyyar NNPP a jihar Osun ta caccaki kalaman shugaban APC, Dakta Abdullahi Ganduje kan kalamansa game da kokarin kwace mulkin Gwamna Abba Kabir.
Mutanen Kano sun wayi garin Laraba da ganin jami'an tsaro masu tarin yawa da suka hada da sojoji a motoci da kayan yaki da yan sanda a gidan Sarki Aminu Ado Bayero.
An samu barkewar sabuwar zanga-zanga a cikin birnin Kano. Jami'an tsaro sun dauki matakin fatattakar masu zanga-zangar. Sun cafke wasu daga cikinsu.
Wani jagora a jam'iyyar APC reshen jihar Kano, Alhaji Abdulmajid Dan Bilki Kwamanda ya nanata cewa Abdullahi Abbas ba shi da wani amfani a tafiyar siyasar Kano.
Jam'iyyar NNPP ta tabo batun dakatarwar da aka yi wa sanata mai wakiltar Kano ta Kudu, Sanata Kawu Sumaila da wasu 'yan majalisar wakilai guda uku a Kano.
Yan Majalisa 4 da jam'iyyar NNPP ta ce ta dakatar da su a Kano sun yi martani mai zafi, sun ce Kwankwaso ke juya komai a jam'iyyar kamar wata kadararsa.
Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdulsalam Gwarzo ya karɓi masu sauya sheƙa sama da 1,500 daga mazaɓu daban-daban na ƙaramar hukumarsa yau Litinin.
Dan majalisa mai wakiltar Rano, Kibiya da Bunkure a majalisar wakilai, Kabiru Alhassan Rurum ya yi watsi da dakatarwar da aka yi masa daga jam'iyyar NNPP.
Siyasar Kano
Samu kari