Siyasar Kano
Jam'iyyar adawa ta NNPP ta zargi Abdullahi Ganduje da take dokar kasa. Jami'in hulda da jama'a na jam'iyyar ta kasa, Johnson Ladipo ne ya yi zargin a wata sanarwa.
Wani jigon APC a Kano, Ibrahim Ɗan'azumi Gwarzo, ya bayyana cewa kasuwar jam'iyyar APC zuwa gidajen siyasa daban-daban ba wani abin damuwa ba ne.
Shugaban APC na Kano, Abdullahi Abbas ya ja hankalin ƴaƴan jam'iyyar kan muhimmancin haɗin kai matukar suna son mulki ya dawo hannunsu a zaben 2027.
Gwamnatin Kano ta nemi masu filaye da su gaggauta sabunta takardunsu. Kwamishinan kasa da tsare tsare, Abduljabbar Umar ya ce an sa wa'adin sabunta takardun.
Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero ya nuna damuwa kan yadda yan daba suka addabi al'umma wanda yake sanadin rasa rayukan al'umma a jihar.
Hon. Musa Iliyasu ya ce Sanata Rabiu Kwankwaso ne babbar matsalar Kano ba Abdullahi Ganduje ba, yana mai cewa NNPP ta raba kanta da wasu 'yan siyasar jihar.
Jam'iyyar NNPP ta rasa dubannin 'yayanta a karamar hukumar Dawakin Kudi, sama da ƴan Kwankwasiyya 2000 sun sauya sheƙa zuwa APC, sun ce sun gaji.
Wasu daga cikin 'yan APC su ne neman Sanata Kawu Sumaila ya dawo cikin jam'iyyar. AbdulMajeed Danbilki Kwamanda za kwadaitar da Sanata kujerar gwamnan Kano.
Abba Kabir Yusuf ya nada kwamishioni shida ciki har da Shehu wada Sagagi. Ya tura sunayensu zuwa ga majaisar dokokin Kano domin tantancewa a yau Litinin.
Siyasar Kano
Samu kari