Siyasar Kano
Jam’iyyar NNPP mai adawa reshen jihar Kano ta sanar da korar dan majalisa, Hon. Abdulmumin Jibrin saboda zargin yin adawa da jam’iyya da rashin biyan kudade.
Hon Alhasan Ado Doguwa ya koka kan cewa ana kaiwa 'yan APC hari a jihar Kano. Ya ce ba yau suka fara fuskantar barazana a Kano ba amma sun nemi a dauki mataki.
Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Kiru da Bebeji, Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana cewa idan ya ga dama zai iya barin NNPP ya koma APC, ko PDP.ko ADC.
Jigon APC a jihar Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya yaba wa Bola Ahmed Tinubu game da ayyukan alheri da yake yi ga al'ummar Arewacin Najeriya a mulkinsa.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar tallace-tallace ta jihar Kano a karkashin Kabiru Dakata ta bayyana yadda ta kudiri aniyar tara wa gwamnati harajin N5bn.
Rundunar ‘yan sanda a Kano ta gayyaci shugabar karamar hukumar Tudun Wada a jihar, Sa’adatu Salisu kan zargin umartar harbe wasu ma'aikatan kamfani.
Dan majalisar tarayya daga jihar Kano da ke wakiltar mazabar Kiru/Bebeji a ƙarƙashin NNPP, Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa ya yi hasashen zaben 2027.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce NNPP na tare da talakawan Najeriya. Ya ce yunwa da talauci za su sanya 'yan Najeriya su hankalta a zaben 2027 mai zuwa.
Jagoran NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewayana jin dadi da farin cikin zama a jam'iyyar, kuma shi da mabiyansa ba sa gaggawa a al'amuransu.
Siyasar Kano
Samu kari