Siyasar Kano
Gwamnatin Kano ta bullo da shirin yi wa 'yan daba afuwa. Ta bayyana cewa mutanen da za su amfana za a sake dawo da su cikin al'umma bayan an gyara musu tarbiyya.
Bayan shafe kusan wata guda a birnin London na Birtaniya, tsohon shugaban jam’iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya dawo Najeriya bayan rade-radin jinya.
Bayan ta da jijiyoyin wuya kan ganin yan sanda a Kano suna taimakawa dan siyasa rabon kuɗi ga jama'a, rundunar ta tabbatar da ɗaukar matakin ladabtarwa kan jami’an.
Buba Galadima ya karyata yiwuwar Kwankwaso ya haɗa kai da Tinubu a 2027, ya ce NNPP ce za ta tantance shugaban Najeriya yana mai jaddada karfin Kwankwaso.
A labarin nan, za a ji cewa jagora a APC reshen jihar Kano, kuma Karamin Ministan Gidaje da Raya Karkara, Yusuf Ata ya ce an tafka kura-kurai a zaɓen Ɓagwai/Shanono.
Jam'iyyar NNPP da APC sun lashe zabukan cike gurbi a Kano, inda kowacce jam’iyya ta dauki kujeru daya, yayin da APC ta koka, NNPP ta ce an yi gaskiya a zaben.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Kano ta samu nasarar lashe zaben cike gurbi na mazabar Ghari, Tsanyawa. Ta lallasa jam'iyyar NNPP mai mulki a jihar.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa watau INEC ta bayyana dan takarar NNPP, Ali Lawan Alhassan a matsayin wanda ya lashe zaben Shanono da Bagwai.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bukaci mazauna kananan hukumomin Shanono, Bagwai, Ghari da Tsanyawa su zabi yan takarar NNPP a zaben cike gurbi ranar Asabar.
Siyasar Kano
Samu kari