Siyasar Arewa
Gwamnatin jiha Yobe ta sanar da kammala shirye shiryen karbar shugaba Bola Ahmed Tinubu domin ziyarar kaddamar da ayyuka ciki har da raba kayan tallafi.
Wanda ya kafa NNPP, Dakta Boniface Animeobonam ya musanta cewa an samu baraka a cikin jam'iyyar, amma ya ce akwai matsala da su ke fuskanta inda ya zargi Kwankwaso.
Jigon APC a jihar Kaduna, Yusuf Ali ya yi martani kan cin zarafin Abdulmajeed Dan Bilki Kwamanda inda ya bukaci hukumomi su dauki tsatssauran mataki.
Sheikh Ahmad Gumi ya caccaki malaman addinin da ke cewa zanga-zanga haramun ce inda ya ce Allah ne ya aiko matasa domin su dawo da 'yan siyasa cikin hankalinsu.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Dele Momodu ya bayyanawa shugaban kasa Bola Tinubu cewa Ali Ndume yana da gaskiya kan maganar da ya yi ana wahala a Najeriya.
Gwamnatin jihar Kaduna, karkashin jagorancin Malam Uba Sani, ta nisanta kanta da bidiyon cin zarafin da aka yi wa Dan Bilki Kwamanda. An zane shi da bulala.
Biyo bayan magana da Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya yi a kan tsige Sanata Ali Ndume, matasa sunyi martani mai zafi kan lamarin inda suka bukaci yin zanga zanga.
Wasu daga cikin jarumai da mawakan Kannywood sun fito sun nuna adawa da tsulawa Dan Bilki Kwamanda bulala da aka yi, kamar yadda wani bidiyo da yadu ya nuna.
Bayan tsige Sanata Ali Ndume da majalisa ta yi a jiya Laraba, an nada shi sabon mukami na lura da kwamitin harkokin bude ido a Najeriya. Godswill Akpabio ne ya sanar
Siyasar Arewa
Samu kari