Siyasar Arewa
Wata kungiyar matasan Arewa ta AYM ta bukaci shugaban kasa Bola Tinubu ya dauki Kirista dan Arewa a mataimaki domin samun nasara a zaben 2027 mai zuwa.
Wasu dandazon magoya bayan PDP da NNPP sun sauya sheƙa zuwa APC a Jigawa. Gwamna Namadi ya karɓe su tare da jaddada adalci da haɗin kai a jam’iyyar.
Tsohon Gwamnan Sakkwato, Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya caccaki ’yan siyasa kan yadda suke sauya sheka ba tare da adawa ta hakika don talakan Najeriya.
Tsohon mataimakin Sufeto-Janar na ‘yan sanda, Ari Muhammed Ali, ya sauya sheka zuwa jam’iyyar APC bayan ritaya, yana neman kujerar Sanata a 2027.
Bayan yada jita-jitar komawar wasu gwamnonin APC zuwa tafiyar Atiku Abubakar, gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya ce ba zai taba barin jam'iyyarsa ba.
Dr. Hakeem Baba-Ahmed ya ce ya bar mukaminsa na Mai ba mataimakin shugaban kasa shawara a kan harkokin siyasa saboda yadda ake tafiyar da gwamnatin tarayya.
Timi Frank ya zargi Tinubu da tunzura Arewa da Kudu don burin dawowa mulki a 2027, ya ce ya na amfani da kabilanci da barazana don cimma manufarsa.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa shugaban karamar hukumar Fufore, a jihar Adamawa, Hon. Shuaibu Babas, ya rasu bayan fama da doguwar rashin lafiya.
Fitaccen mawakin Kwankwasiyya, Abuabakar Sani Dan Hausa ya koma NNPP a hannun Sanata Rabiu Kwankwaso bayan ya sauya sheka zuwa APC a hannun Barau Jibrin.
Siyasar Arewa
Samu kari