Siyasar Arewa
Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya ga laifin masu cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ba shi da amfanin komai wajen ciyar da shiyyar Arewa gaba.
Tsohon ministan Buhari, Abubakar Malami ya ce bangaren CPC da Tanko Al-Makura ya ce suna goyon bayan Bola Tinubu bai tattauna da su ba, ya ce bai koma SDP ba.
Kungiyar NCAJ ta bukaci Tinubu ya ayyana dokar ta-baci a Zamfara saboda rikicin siyasa, rashin tsaro, da zargin gwamnati na hada kai da masu tayar da kayar baya.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Kwamared Shehu Sani ya bayyana cewa ƴan Arewa na bukatar su haɗa kansu, domin lalubo hanyar magance matsalolin ke damun yankin.
Bayan sanar da rasuwar dan majalisa a Zamfara, Hon. Aminu Ibrahim Kasuwar Daji, Sanata Yau Sahabi ya nuna alhini kan rasuwar marigayin inda ya ce bawan Allah ne.
NNPP reshen Arewa maso Gabas ta gargadi 'ya'yanta a kan su yi hattara da wasu korarrun 'yan hjam'iyya da ke yada labarin karya a kan hukuncin kotu.
Yayin da ake ta mamakin shiru da Sanata Bukola Saraki ya yi, wasu sun ce yana yin haka ne da nufin tsara matakin da zai fi amfani a siyasarsa kafin 2027.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a SDP, Adewole Adebayo ya ce akwai shirin da Atiku Abubakar da Peter Obi suke yi domin sauya sheka zuwa SDP a 2027.
SDP ta gargadi tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai da sababbin mambobi su bi dokokin jam’iyya, su guji yunkurin rushe shugabanci ko sauya tsarin jam’iyyar.
Siyasar Arewa
Samu kari