Shugaban Sojojin Najeriya
Dakarun sojin Najeriya sun ceto ɗalibai huɗu da aka sace daga jami'ar jihar Nasarawa bayan matsin lambar da suka yi wa yan bindigam da ke tsare da su.
Babban Hafsan Sojoji, Christopher Musa ya zaburar da sojojin Najeriya da ke yaki da ta'addanci a Borno ya ce duk wanda kai kashe dan Boko Haram ba bai cika soja ba.
Mai magana da yawun bakin ‘yan sandan Najeriya, ACP Muyiwa Adejobi, ya bayyana cewa an kama wanda ya sace daliban FGC Yauri da wasu miyagun masu satar mutane.
Hukumar sojin Najeriya ta kaddamar da atisayen tsaftace wurim da bama-bamai suka fashe a Ikeja, babban birnin jihar Legas shekaru 21 da suka wuce a jihar Legas.
Janar Yakubu Gowon, tsohon shugaban mulkin soji na Najeriya ya karyata rahotannin cewa ya rasu. Hadimin Gowon ya ce tsohon shugaban lafiyarsa kalau.
Lamarin Boko Haram ya gagara, sun rama harin da sojoji su ka kai masu. An hallaka Bayin Allah a hare-haren Boko Haram a wasu kauyukan da ke kudancin jihar Borno.
Dakarun sojojin Najeriya sun murkushe wasu tsagerun yan ta'adda 52 a fadin kasar nan. Sun kuma yi nasarar ceto mutane 62 da aka yi garkuwa da su.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun yi nasarar halaka yan bindiga biyar a jihar Zamfara tare da ceto dalibai da aka yi garku wa da su a jami'ar tarayya ta Gusau.
Za a ji labari cewa An yi kira ga Bola Tinubu a wajen taron Goke Omisore Annual Lecture (GOAL) da The Voice of Reason (VOR) ta shirya wannan karo a Legas.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari