Shugaban Sojojin Najeriya
Kasashen Burkina Faso da Mali su na goyon bayan kifar da mulkin farar hula a Jamhuriyyar Nijar. Hakan yana zuwa ne bayan Janar Abdourahamane Tiani ya yi juyi
An gayyaci Bola Ahmed Tinubu zuwa bikin taya Benin cika shekara 63 da ‘yancin kai. Gwamna Dapo Abiodun, Babajide Sanwo-Olu, Seyi Makinde za su yi masa rakiya.
Za a ji Amurka ta jinjinawa Najeriya, tana marawa ECOWAS baya. Matsayarta bayan juyin mulki ita ce zababbiyar gwamnati ta koma mulki a kasar jamhuriyyar Nijar.
Tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya nuna damuwarsa kan juyin mulkin da sojoji suka yi wa shugaban ƙasar Nijar Mohammed Bazoum. Buhari ya ce abinda.
Legit.ng Hausa ta fahimci sau hudu ana yin juyin mulki a Nijar. Za ayi kokari wajen tsare lafiyar Shugaba Bazoum, yayin da sojojin su ka rufe iyakokin kasar
Bidiyon wani mutum dan Najeriya da ya haddasa yar dirama a sansanin sojin sama ya bayyana. Mutumin ya roki sojoji da su harbe shi cewa yana son tafiya barzahu
Rundunar sojin Najeriya ta yi ƙarin haske kan wani soja da ya bar Musulunci ya koma Kiristanci, inda ta ce ba wannan ba ne dalilin da ya sa aka kama shi, ta ce.
Hukumar sojojin ƙasa ta ƙaddamar da sabon atisayen kakkaɓe ƴan bindiga a jihar Plateau. Shugaban hukumar, Manjo Janar Lagbaja shi ne ya ƙaddamar da atisayen.
Rundunar tsaro a Najeriya ta ce jami'ansu sun yi nasarar hallaka 'yan ta'adda da masu garkuwa da dama yayin luguden wuta daga sama da kuma kasa a yankuna uku.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari