Shugaban Sojojin Najeriya
Sojojin Najeriya sun yi nasarar kashe wasu 'yan ta'addan da suka addabi jama'a a jihohin Arewacin Najeriya. Arewa na yawan fama da barnar 'yan ta'adda musamman.
Duk da matsin lamba da su ke fama da shi na mika mulki, Nijar ta nada sabon Fira Minista a kasar, Ali Mahaman Lamine don rike wani bangare na gwamnatin kasar.
Kungiyar ECOWAS ta sanar da ranar da za ta ƙara aiwatar da zama na gaba dangane da makomar ƙasar Nijar da sojoji suka yi juyin mulki. Shugaban Najeriya Bola.
Shugabannin 'yan bindiga a Arewacin Najeriya sun bayyana cewa, yanzu kam sun gama aikin ta'addanci, za su ajiye makamai su rungumi zaman lafiya kowa ya huta.
Babban hafsan sojojin Najeriya, Taoreed Lagbaja, ya ce sojin ƙasar za su tabbatar da cewa su kare dimokuraɗiyya tare da yin aiki tuƙuru wajen tabbatar da tsaro.
Sheikh Bello Yabo ya gargadi Gwamnati cewa mutanen Nijar da Najeriya ‘yanuwa ne, Malamin Musulunci ya caccaki shugaba Tinubu a kan shirin yaki da makwabtan.
Meye kuka sani tsakanin Najeriya da Nijar wajen karfi da sauran abubuwan da ya kamata kowa ya sani? Mun tattaro muku bayanan da ya kamata ku sani game da kowa.
Femi Kani-Kayode ya bayyana cewa, ba zai iya yiwuwa wasu sojojin Afrika su yaki Najeriya ba saboda tun farko sun fi karfin kowa a nahiyar da Afrika ta Yammaci.
Bayan wallafa jita-jitar cewa sojoji sun kange gidan Babatunde Fashola a Abuja, mai ba wa gwamnan Legas shawara na musamman, Jubril Gawat ya musanta rade-radin.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari