Shugaban Sojojin Najeriya
Tsohon ministan kuɗi a Najeriya, Dakta Onaolapo Soleye ya rasu da sanyin safiyar ranar Laraba, 15 ga watan Nuwamba, 2023 yana da shekaru 90 a duniya.
Uwargidar Najeriya ta raba makudan kudi ga iyalan sojojin da su ka mutu a wajen yake-yake. Gidauniyar Remi Tinubu ta kashe sama da Naira miliyan 400 a kan marayun.
Tsagerun yan bindiga sun yi garkuwa da fasinjoji 13 daga kamfanin sufuri mallakin Gwamnatin jihar Bunue ranar 9 ga watan Nuwamba, 2023 a titin Naka-Makurdi.
Wasu miyagun yan bindiga sun yi garkuwa da shugaba ƙaramar hukuma mace da aka dakatar, Amina Audu, tare da direbanta ranar Litinin, 13 ga watan Nuwamba da safe.
Najeriya ta dage wajen ganin yadda za a kawo karshen 'yan bindiga. Gwamnatin Bola Tinubu na shirin gaggauta karbo jirgin sojojin yaki daga kasar Turkiyya.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda, ya ce ko alama ba zai nemi tattauna wa da yan bindigan daji ba, maimakon haka zai yaƙe su da karfin soji sai sun tuba da kansu.
Kotun koli za ta yanke hukunci kan karar da Atiku Abubakar na PDP da Peter Obi na LP suka daukaka domin kalubalantar nasarar Shugaban kasa Bola Tinubu.
Dakarun rundunar Operation Lafiya Dole sun halaka mayakan kungiyar ta'addanci guda biyar tare da kama wani daya a daren ranar Laraba, 25 ga watan Oktoba.
Sojojin kungiyar Ansaru sun fara fitowa karara a gabashin Birnin gwari. ‘Yan ta’adda sun fara fitowa daga jeji, su na auren 'yan matan mutanen gari.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari