Shugaban Sojojin Najeriya
Babban hafsan sojojin kasan Najeriya, Laftanar Janar Olufemi Oluyede ya jihar Borno. Shugaban sojojin ya koma Borno ne domin ci gaba da yakin da ake da 'yan ta'adda.
Shugaban sojin kasan Najeriya, Laftanal Janar Olufemi Oluyede ya ba sojojin Najeriya wa'adin wata daya domin murkushe 'yan ta'addan Mahmuda da suka bulla a Arewa.
Yayin da hare-haren yan bindiga ya yi ƙamari, Bola Tinubu ya umarci jami’an tsaro su sauya dabarunsu nan take domin kawo karshen matsaloli a Borno, Benue da Plateau.
Shugaban hafsoshin tsaron kasar nan, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa za su tarkata dukkanin karfinsu a waje guda wajen tabbatar da kawo karshen ta'addanci.
Boko Haram sun kai hari a garin Yamtake, jihar Borno, inda suka kashe sojoji biyu da fararen hula. Sanata Ndume ya bukaci karin matakan tsaro a Gwoza.
Bincike ya bayyana cewa akwai sabani a adadin mutanen da ake ruwaito wa cewa 'yan ta'adda sun kashe a jihar Filato biyo bayan hare-haren daren Litinin.
Shugaban kwamitin majalisa mai kula da rundunar sojin kasa ya ce dole a saka ido a kan 'yan banga da basu horo na musamman bayan kisan Hausawa da aka yi a Edo.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta fusata bayan cin karo da labaran dake cewa an biya 'yan ta'adda kudin fansa kafin su saki tsohon shugaban hukumar NYSC.
An bukaci kafa sansanin soji a garin Uromi na jihar Edo bayan kashe Hausawa matafiya ana shirin bikin sallah. sarkin Uromi, Zaiki Anslem Eidenojie II ya nemi hakan.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari