Shehu Sani
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani ya nanata cewa yana nan kan bakarsa cewa N21m aka biyan kowane sanata a majalisar dattawa ta 10.
Hukumar tattara kudaden shiga da kasafin kudi (RMAFC) ta yiwa Sanata Shehu Sani martani kan albashin sanatoci. RMAFC ta jero kudaden da ake turawa 'yan majalisar.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani ya yi magana kan rikice-rikicen da aka samu sakamakon zanga-zangar da ake yi a fadin kasar nan.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya bayyana hanyar da za a iya tsige shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio daga mukaminsa.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya zayyano hanyoyi guda shida wadanda suke sanyawa zanga-zangar lumana ta koma tashin hankali.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya bayyana cewa Allah ne kadai zai iya magance rikicin siyasar da ke tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da Wike.
Sanata Shehu Sani yayi kira ga Shugaba Tinubu da ya hanzarta janye yarjejeniyar Samoa saboda cike take da sharuddan shaidanci. Yace har sauran shugabannin Afrika.
Sanata Shehu Sani ya caccaki wata kungiya kan bukatar hana Abba Kabir da mukarrabansa fasfo inda ya ce wannan abin dariya ne saboda rigimar masarautu.
Tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani ya ce zai rama abin da Nyesom Wike ya masa na caccaka a gaban jama'a idan suka sake haduwa a wajen taro.
Shehu Sani
Samu kari