Shehu Sani
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani ya yi magana kan rikice-rikicen da aka samu sakamakon zanga-zangar da ake yi a fadin kasar nan.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya bayyana hanyar da za a iya tsige shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio daga mukaminsa.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya zayyano hanyoyi guda shida wadanda suke sanyawa zanga-zangar lumana ta koma tashin hankali.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya bayyana cewa Allah ne kadai zai iya magance rikicin siyasar da ke tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da Wike.
Sanata Shehu Sani yayi kira ga Shugaba Tinubu da ya hanzarta janye yarjejeniyar Samoa saboda cike take da sharuddan shaidanci. Yace har sauran shugabannin Afrika.
Sanata Shehu Sani ya caccaki wata kungiya kan bukatar hana Abba Kabir da mukarrabansa fasfo inda ya ce wannan abin dariya ne saboda rigimar masarautu.
Tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani ya ce zai rama abin da Nyesom Wike ya masa na caccaka a gaban jama'a idan suka sake haduwa a wajen taro.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya shawarci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubi da ya rika duba cancanta wajen nada mukamai a gwamnatinsa.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Shehu Sani, ya shawarci shugabannin Arewa da su mayar da hankali kan harkar ilmi.
Shehu Sani
Samu kari