Shehu Sani
Shehu Sani ya fito shafin Twitter ya ce garkame iyakokin kasar nan da aka yi bai tsinana komai ba, yace dDuk da rufe iyakokin da aka yi, har gobe ba wata riba.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani, a ranar Alhamis, ya caccaki shugaban rundunar sojin kasa, Lt. Janar Tukur Buratai, akan maganar ta'addanci.
Tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani ya yi wa ɗan majalisar Burtaniya, Tom Tugendhat's martani kan iƙirarin da ya yi na cewa tsohon shugaban
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya shawarci matasan Najeriya da su daina shiga zanga-zangar #EndSARS tare da yin kashedin cewa ƙungiyar Boko Haram, wadda t
Sanata Shehu Sani ya yi Allah-wadai da goyon bayan masu bata musulunci da Faransa ta ke yi. Tsohon Sanatan Kaduna ya caccaki Faransa a kan sukar Musulunci.
Shehu Sani, tsohon Sanatan Kaduna ya bada satar amsa kan Magajin Shehu Idris.‘Dan siyasar ya nuna inda magajin Marigayi Sarki Shehu Idris mai rasuwa zai fito.
Ganin Alhaji Shehu Idris ya rasu a ranar Lahadi, 20 ga watan Satumba a Kaduna, Gwamnati ta ce an shiga ranakun makokin Marigayi Sarkin Zazzau a Jihar Kaduna.
Tsohon dan majalisar dattawa wanda ya wakilci jihar Kaduna ta takiya a majalisa karo ta takwas, Sanata Shehu Sani, ya caccaki Gwamna Aminu Masari a kan tsaro.
Senata Shehu Sani ya ce shigo da kayan abinci bayan an rufe iyakoki shirme. Ya ce bunkasa harkar nomar da ake magana ya zama wani abu tun da za a kawo masara.
Shehu Sani
Samu kari