Shehu Sani
Shehu Sani, ya ja hankalin gwamnati kan yajin aikin da kungiyar Likitocin Najeriya suka shiga a yau Alhamis. Yace ba daidai bane gwamnati ta yi shuru akai.
Wani matashi mai tallan Goro ya bayyana a fili yadda sanya kwat yake burgeshi. Hakan ya sanyashi sayen kwat yake sakawa kamar zai tafi ofis ya kama hanyar kasuw
Sanata Shehu Sani ya caccaki shawarin Asiwaju Bola Tinubu na daukar sojoji miliyan 50. Sani yace ta yaya za a biya sama da sojoji miliyan 50 albashi a yanzu.
Shehu Sani, tsohon sanatan Najeriya ya yi tsokaci ga shugaban kasa Muahmmadu Buhari a kan yadda 'yan bindiga ke yawan kai hare-hare.Sau da yawa bayan hare-hare.
Sanata Shehu Sani ya bayyana yadda 'yan bindiga suka sake zama abun tsoro a wajen jiharsu ta Kaduna. Ya kuma bukaci hukumomi su dauki mataki cikin gaggawa.
Tshohon sanata Shehu Sani, ya caccaki zauren majalisar dattijai kan amincewa da nadin tsofaffin hafsoshin sojin Najeriya. Yace, sun yi sa'a ba a lokacinsu bane.
Shehu Sani ya tofa albarkacin bakinsa dangane da sace dalibai da ma'aikatan makarantar GSSS Kagara dake jihar Neja. Ya kuma shawarci gwamnan jihar ta Neja.
Shararren dan gwagwarmayar kare hakkin Yarbawa ya bayyana cewa zai iya fatattakar 'yan ta'addan Boko Haram ba tare da neman taimakon kowacce irin gwamnati ba.
Shehu Sani ya caccaki jigon jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Tinubu, a kan shiru da yayi game da rikicin makiyaya da manoma a kudu maso yamma.
Shehu Sani
Samu kari