Cocin Anglican
Yayin da hadakar ADC ke kara karfi, Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Tinubu kada ya dogara da karfinsa don komawa mulki a 2027, yana cewa kawancen daga Allah ne.
Major Prophet ya ce 'yan siyasa za su kokarin amfani da addini daga 2025 domin yakin neman zaben 2027, inda ’yan siyasa za su rika siyan malamai.
Makiyaya dauke da miyagun makamai sun harbe Fr. Atongu a hanyar Makurdi–Naka, sun sace mutum 2. An garzaya da shi asibiti domin likitoci su ceto rayuwarsa.
‘Yan bindiga da ake zargin Lakurawa ne sun kai hari a coci a kauyen Zagani, Kebbi, inda suka sace mata da dama. Gwamnati ta tabbatar da sace mutum 10.
Masu amfani da kafafen sada zumunta sun caccaki El-Rufa’i kan hoton da ke nuna shi a coci, lamarin da ya janyo bincike don gano gaskiyar abin da ya kai shi can.
Malaman cocin Katolika sun bukaci gwamnati da ta mayar da hankali kan rage wahalar tattalin arziki da samar da tsaro don kare rayuka da dukiyoyin ‘yan kasa.
Rabaran Bulus Yohanna ya gudanar da babban bikin aurar da masoya 21 a cocin St. Mark da ke jihar Neja, yana mai jaddada muhimmancin aure na doka da ka'idar coci.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Ribas ta tabbatar da cafke wasu limaman coci bisa zarge-zarge, an gano alburushi da wasu kayayyaki na tsafi a majami'unsu.
Fasto Adeboye ya ayyana kwanaki 100 na azumi don addu’ar zaman lafiyar duniya, hana yaƙi na uku da addu’a ga Najeriya kan dakile cin hanci da bala’o’i.
Cocin Anglican
Samu kari