Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Rahotanni sun tabbatar da cewa rundunar ‘yan sanda ta mamaye gidan Galadiman Kano da ke Galadanci a karamar hukumar Gwale, bayan naɗin muƙamin har biyu a jihar.
Mai martaba sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya naɗa Munir Sanusi Bayero a matsayin sabon Galadiman Kano a gaban Gwamna Abba Kabir Yusuf.
An nada Munir Sanusi Bayero da Sanusi Ado Bayero a matsayin sabon Galadiman Kano yayin da jami'an tsaro ke sintiri a harabar gidan sarauta a Galadanci.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Mai Martaba Sarki Muhammadu Sanusi II ya naɗa Alh. Bashir Yusuf Madaki a matsayin Sabon Dagacin Garin Kenfawa.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya sanar da rana da lokacin bikin nadin sarautar Yariman Kano, Alhaji Ahmed Abbas Sanusi a fadar sarkin Kano da ke Kofar Kudu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, ya sauya ra'ayi kan tsarin karba-karba a Najeriya, yana mai cewa cancanta, ba yankin dan takara ba.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya kai ziyara ta musamman ga Muhammadu Sanusi II a fadarsa da ke birnin Kano inda ya ce jihar na da muhimmanci a siyasa.
Yayin da Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi hawan Babban Daki, Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, ya halarci taron sarakunan Arewa da aka gudanar a birnin Kaduna.
Sarki Muhammadu Sanusi II zai jagoranci hawan babban daki a jihar Kano bayan dawowa daga London. Hakan na zuwa ne bayan sarki Aminu Ado ya tafi Kaduna.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari