Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Masarautar Kano ƙarkashin jagorancin Muhammadu Sanusi II ta zargi Magoya bayam Aminu Ado Bayero da kai hari fadar Kofar Kudu, inda suka lalata kofar shiga.
Bayan barkewar rigima tsakanin masoyan Sanusi II da Aminu Ado, wasu jami’an fada da iyalansu sun sha ruwan ihu yayin da aka zargi ’yan daba da balle rufin gidajensu.
Wasu da ake zargin ƴan daba ne sun jefa duwatsu fadar Sarkin Kano da ke unguwar Kofar Kudu, wacce Muhammadu Sanusi II ke zaune, sun ɓsta kayayyaki.
Mai martaba sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa ya zama dole lauyoyi su koyi amfani da fasahar zamani idan suka son aikinsu ya tsira.
Mai Martaba Sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya samu damar yin jawabi a matsayin babban mako na musamman a taron kasuwanci na NBA-SBL.
A karon farko bayan fara rigimar sarautar Kano, sarakunan da ke hamayya da juma, Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II za su haɗu a birnin Madinah.
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya tafi birnin Madina jana'izar Alhaji Aminu Alhassan Dantata bayan rasuwar shi. Dantata ya yi wa Aminu Ado wasiyya.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, Gwamnan Jigawa, Umar Namdi, Sanusi II sun tafi Madina jana'izar Dantata tare da tawaga mai karfi da ta hada da tsohon gwamnan Jigawa
A labarin nan, za a ji cewa Masarautar Kano ta tabbatar da tsige tsohon Sakataren gwamnatin jihar, Alhaji Usman Alhaji daga sarautar Wazirin Gaya.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari