Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Buba Galadima ya ce 'yan sanda sun gayyaci mai martaba Sanusi II ne Abuja domin a rufe shi a saka dokar ta baci a jihar a nada sabon sarki, Aminu Ado Bayero.
Duk da ba a gama shari'ar masarauta a Kano ba, Sarki Muhammadu Sanusi II, ya yi sababbin nade-nade a jihar, ciki har da ɗansa Adam Lamido Sanusi (Ashraf).
Peter Obi ya yaba wa 'yan sanda game da janye gayyatar da suka yi wa sarki Muhammadu Sanusi II zuwa Abuja. Obi ya ce a bar yan sanda a jihohi su warware rikicin.
Mazauna jihar Kano sun fuskanci kalubale da tashin hankali a cikin makoni biyun tun daga ranar 28 ga watan Maris na shekarar da aka ciki bayan kashe Hausawa a Edo.
Sanata Shehu Sani ya yi magana kan rigimar sarauta a Kano inda ya bukaci iyalan masarautar Kano su sasanta tsakaninsu ba tare da shigar da siyasa ba.
Sufeto Janar na 'yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun, ya janye gayyatar da aka yi wa Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II zuwa birnin tarayya Abuja.
Shahararren dan kasuwa, Atedo Peterside ya caccaki hedikwatar 'yan sanda a Abuja da ta gayyaci Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi, don bincike kan kashe-kashen Sallah.
Wasu mazauna Kano sun nuna damuwa kan gayyatar Sarki Muhammadu Sanusi II da yan sanda suka yi zuwa birnin Abuja inda suka ce ana son ta da rigima ne a jihar.
Bayan rasa rai a yayin bikin sallah a Kano, rundunar ‘yan sanda ta gayyaci Sarki Muhammadu Sanusi II, zuwa Abuja saboda rikicin da ya faru yayin bukukuwa.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari