Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Wata kungiyar Arewa, 'Arewa Social Contract Initiative' ta roki Sarki Aminu Bayero (da aka tube) da ya bar jihar Kano yanzu domin a samu zaman lafiya a jihar.
Rahotannin da muke samu yanzu daga jihar Kano na nuni da cewa zanga-zanga ta barke a karamar hukumar Gaya domin nuna adawa ga gwamnati kan rusa masarautu.
Kungiyar matasan Arewa ta aika da wasika ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan rikicin sarautar da ke faruwa a jihar Kano. Ta bukaci ya yi taka tsan-tsan.
Kungiyar 'yan kasuwan Kano sun shawarci Gwamna Abba Kabir Yusuf da ya mutunta umarnin babbar kotun tarayya wanda ya hana shi nada sabon Sarkin Kano.
Gwamnatin jihar Kano ta musanta jita-jitar da ake yadawa cewa ta samu takardar umarnin kotu kan tube sarakuna biyar da Gwamna Abba Kabir ya yi a jihar.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ya soki matakin gwamnatin tarayya na tura sojoji kan rikicin masarautar Kano tsakanin Sanusi II da Aminu Ado.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya gana da shugabannin tsaro a jihar kan rikicin masarautar da ke faruwa. Ya gaya musu cewa yanzu gwamnati ta yi masa adalci.
Gamayyar malaman addinin Musulunci da ke jihar Kano sun yabawa jami'an tsaro da kuma ɓangaren shari'a wurin tabbatar da zaman lafiya a rikicin sarautar jihar.
Kungiyar Lauyoyi ta reshen Kano ta fito ta yi magana ganin an samu Sarakuna biyu a Kano. NBA ta ce bai kamata gwamnatin tarayya ta aiko sojoji saboda sabawa kotu.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari