Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta jaddada cewa babu rudani ko kadan dangane da rikicin masarautar Kano biyo bayan hukuncin babbar kotun tarayya
Yayin da rikicin masarauta ke kara kamari a Sokoto, babbar kotun jiha ta dakatar da gwamna Ahmed Aliyu daga tsige hakimai biyu da ta dakatar a baya.
Rikicin masarautar Kano na kara kamari yayin da aka hango fadar Nassarawa ta kafa tutar sarauta. Da sanyin safiyar yau Alhamis aka hango tutar sarauta.
Gwamnatin jihar Kano ta yi magana kan yadda take ganin Aminu Ado Bayero bayan matakin Majalisar jihar da kuma hukuncin Babbar Kotu kan rigimar sarauta.
Yayin da ake dambarwa kan sarautar Kano, Kwamishinan 'yan sanda a jihar, Salman Garba ya magantu kan yadda zai yi aiki a jihar duk da rigimar sarauta.
Kungiyar mata masu tafsiri a jihar Kano ta ziyarci fadar Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II domin nuna goyon bayansu gare shi bayan dawowa kujerar sarauta.
Sarkin Dawaki Babba ya shigar da kara gaban babbar kotun tarayya ya na kalubalantar matakin da gwamnatin Kano ta dauka na rushe sarakunan jihar biyar.
Ɗiyar marigayi Sarkin Kano, Ado Bayero da ke Lagos mai suna Zainab Ado Bayero ta bukaci taimako daga Gwamna Abba Kabir da kuma Muhammadu Sanusi II.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya amince da tura Abdullahi Sarki (Jakadan Garko) domin zama wakilinsa a karamar hukumar Nassarawa kafin tura sabon hakimi.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari