Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Wani lauya a jihar Kano, Umar Sa'ad Hassan, ya fassara hukuncin babbar kotun tarayya kan rikicin masarautar Kano. Ya bayyana sahihin Sarki a idon doka.
Kakakin gwamnan Kano ya yi ikirarin sun damu da halin da Aminu Ado Bayero yake ciki ganin yana zaune a rubabben wurin da bai kamata ba watau Fadar Nassarawa.
Gwamnatin jihar Kano ta yi magana kan mutuncin Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero a matsayinsa na mutum mai mutunci amma ya bari wasu suka zuga shi.
Gwamnatin Kano ta jaddada cewa hukuncin babbar kotun tarayya ya nuna cewa an tuɓe sarakuna biyar tare da dawo da Muhammadu Sanusi kan karagar sarauta.
Bayan shan suka, fitaccen lauya a Kano, Abba Hikima ya wallafa wata hira da Farfesa Mamman Yusufari SAN inda lauyan ya tabbatar da abin da Hikima ya fada.
Yayin da ake ta taƙaddama kan abin ɗa hukuncin babbar kotun tarayya ke nufi, wani mais sharhi kan harkokin yau da kullum, Law Mefor, ya ce Aminu ne Sarki.
Yayin da ake ci gaba da dambarwa kan masarautun Kano, Farfesa Farooq Kperogi ya yi tsokaci kan lamarin inda ya bukaci Abba Kabir ya guji rushe fadar Nassarawa.
Mai magana da yawun gwamnan Kano, Sanusi Bature da Abba Hikima sun ɗauki matsaya daban-daban dangane da hukuncin babbar kotun tarayya a shari'ar sarautar Kano.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani ya ba da shawara a gayyato hukumar INEC domin warware rikicin masarautar Kano tsakanin Sanusi II da Aminu Ado.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari