Sabon Farashin Man Fetur
Dillalan man fetur a Najeriya sun bayyana hanyar da za a bi don tabbatar da man fetur ya sauka gaba daya. Sun ce, ya kamata a ware masu kaso 50% na man kasar.
A lokacin da 'yan Najeriya ke fama da dawowar layukan mai, hukumar kwastam ta cafke wasu dauke da fetur da za a yi safararsa zuwa kasar Kamaru ta iyakar kasar nan.
Ministan cikin gida kan man fetur, Heineken Lokpobiri, ya hyi watsi da umarnin shugaba Tinubu na maye gurbin Aduda da Agbo-Ella matsayin babban sakataren ma'aikatar.
Yayin da ake murna kan janye harajin kan wasu nau'in abinci, gwamnatin tarayya ta ce akwai sharadi kan farashin abinci., inda y ce gwamnati za ta kayyade farashin.
Kungiyar 'yan kasuwa ta kasa (NHTUN) sun bayyana ra'ayinsu kan janye harajin wasu nau'in kayan abinci da za a shigo da su kasar nan da gwamnati ta yi.
Mele Kyari, shugaban kamfanin NNPC, ya ce kamfanin ya fara tattaunawa domin karbo sabon rancen kudi wanda zai yi amfani da su wajen tafiyar da ayyukansa.
Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL, ya bayyana cewa ambaliyar ruwa da matsalar sufuri ce ta assasa karuwar layikan mai a babban birnin tarayya da wasu jihohi.
Kamar yadda Alhaji Aliko Ɗangote ya bayyana a baya, matatar da ya gina mai karfin ta ce gangar mai 650,000 ta jaddada fara shigo man fetur kasuwa a watan Yuli.
Kungiyar 'yan kasuwa ta makamashin man fetur ta kasa (MEMAN) ta bayyana dalilin da ya sa aka samu karancin shigo da mai, inda ya ta ce mamakon ruwa ne ya jawo.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari