Sabon Farashin Man Fetur
Aliko Dangote ya ce har yanzu bai yanke hukunci kan yadda farashin man fetur zai kasance a matatarsa ba. Ya ce maganar ya fara sayar da mai a N897 ba gaskiya ba ce.
Kungiyar kwadago ta yi martani ga gwamnatin tarayya kan musa yin alkawarin rashin kara kudin mai yayin karin albashi. Yan kadago sun kaure da cacar baki da gwamnati.
Karin kudin man fetur da kamfanin mai na kasa (NNPCL) ya yi, ya jawo masu sana'ar adaidaita sahu da sauransu sun yi karin kudi ga fasinjoji a Kaduna.
Bashir Ahmad ya fadi dalilin da yasa gwamnatin Buhari ta cire tallafin man fetur na watanni 6 a shekarar 2023 wanda hakan ya jawo Bola Tinubu ya cire tallafin mai.
'Yan majalisa marasa rinjaye na majalisar wakilai sun yi Allah wadai da karin kudin man fetur da aka yi. Sun bukaci gwamnatin tarayya ta gaggauta cire karin.
Shugaban TUC, Festus Osifo ya bukaci gwamnatin tarayya ta soke ƙarin da ta yi a farashin litar man fetur, ta ce duk wannan wahalhalun a kan ma'aikata za su ƙare.
Yayin da kungiyar NLC ke zargin yaudara daga Bola Tinubu kan karin farashin fetur, wata kungiya a Najeriya ta caccaki kungiyar kan sukar shugaban da ta yi.
Matasa da masu keke NAPEP sun yi zanga zangar adawa da karin kudin man fetur da kamfanin NNPCL ya yi. Sun bukaci a rage kudin mai domin saukaka rayuwa.
Kungiyar kwadago ta yi umarnin gaggawa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan dawo da kudin mai da ya kara. NLC ta ce za ta zauna domin daukar mataki.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari