Sabon Farashin Man Fetur
Babban malamin addinin Kirista a Najeriya Rabaran Matthew Hassan Kukah ya fada wa manyan APC cewa ana yunwa a Najeriya. Ya bukaci su rage kudin man fetur.
Sheikh Muhammad Adamu Dokoro ya ce Fir'aunanci da ake a Najeriya ya yi yawa bayan kara kudin man fetur. Malamin ya ce yan siyasa ba sa tausayawa talaka.
Kamfanin mai na ƙasa NNPCL ya bayyana cewa man matatar Ɗangote zai soma shiga kasuwa ranar 15 ga watan Satumba, kuma kasuwa ce za ta kayyade farashinsa.
Yan majalisar wakilai, PDP da NNPP sun bukaci Bola Tinubu ya rage kudin mai. Haka zalika kungiyar lauyoyi da kungiyar CNG a Arewa sun bukaci rage kudin mai.
Gwamnatin tarayya ta ba 'yan Najeriya tabbacin cewa man fetur zai wadata a fadin kasar nan zuwa karshen mako tana mai rokon 'yan kasar da su kwantar da hankali.
Majalisar Dattawan Yarabawa (YCE) ta bukaci gwamnatin tarayya da ta gaggauta daukar matakin saukakawa 'yan kasa bayan NNPCL ya sanar da karin kudin fetur.
A wannan labarin za ku ji cewa likitoci karkashin kungiyar NMA sun roki shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya janye karin farashin man fetur a kasar nan.
Gwamnatin jihar Kwara ta ba da umarnin samar da bas bas musamman a cikin birni domin zirga-zirgar jama'a zuwa wurare daban-daban bayan karin farashin man fetur.
Sakamakon karin kudin man fetur da NNPC ya yi wanda ya jawo ce-ce-ku-ce a kasar, Kashim Shettima ya saka labule da Heineken Lokpobiri, Mele Kyari da kuma Nuhu Ribadu
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari