Sabon Farashin Man Fetur
Rufe matatar man Fatakwal ya haddada cece kuce tsakanin masana da masu ruwa da tsaki a harkar kan fetur, an ci gaba da kira ga gwamnati ta sayar da matatu.
Najeriya ta shiga cikin ƙasashe 10 mafi arhar man fetur a Afirka, yayin da Libya da Angola ke a kan gaba, duk da matsalolin makamashi da karancin tallafi.
Za a ji cewa a ranar Litinin 26 ga watan Mayu, 2025 ne Kotu za ta yanke hukunci a yau kan Shafi’u Gadan da ake zargi da kona masallata da dama a jihar Kano.
Kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), ya sanar da rufe matatar mai ta Port Harourt da ke jihar Rivers. Kamfanin ya ce ya yi hakan ne domin gudanar da gyara.
Duk da saukar farashi daga Dangote zuwa N875-N905, gidajen mai na sayar da man fetur a kan N890-N910, yayin da suke kukan asara saboda rage kudin da Dangote ke yi.
Dangote ya rage farashin fetur zuwa ₦825, inda gidajen mai na abokan hulɗarsa ke saida lita tsakanin ₦875 zuwa ₦905, ya danganta da yankin da mutane suke.
Matatar Dangote ta ce za ta cigaba da samar da man fetur mai araha da inganci a Najeriya. Dangote ya godewa Bola Tinubu kan sayar masa da danyen mai da Naira.
Kamfanin man Najeriya na NNPCL ya rage kudin litar man fetur a birnin tarayya Abuja. NNPCL ya rage kudin litar fetur daga N935 zuwa N910 a sassan Abuja da kewaye.
Za ku ji cewa yan Najeriya sun yi zanga-zanga a Landan, suna bukatar a mayar da Mele Kyari gida Najeriya domin fuskantar EFCC kan zargin almundahana.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari