Yan fashi
Wasu mahara da ake kyautata zaton ɓarayi ne sun shiga jamiar UDUS da ke jihar Sakkwato kuma sun kwashi kayan abinci da wasu abubuwa in ji shugaban jami'a VC.
Gwamnan jihar Zamfara, Dakta Dauda Lawal Dare, ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta dauki 'yan sa kai domin taimakawa jami'an tsaro wajen yaƙi da 'yan bindiga.
Wani ƙasurgumin ɗan fashi mai suna Owonikoko da jami'an 'yan sandan jihar Ogun suka kama, ya bayyana yadda wani sifetan 'yan sanda ke kawo musu bindigun da.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya zargi Gwamna Dauda Lawal kan rashin tabuka komai a kan harkar tsaro, ya ce ba ya neman shawarar magabatansa.
Rundunar 'yan sanda jihar Bauchi ta ce ta kama wasu mutane shida kan zargin aikata laifuka da suka shafi daba da fashi da makami. Haka nan rundunar ta sanar da.
Allah ya yi wa matar nan da ta fi kowa tsufa cikin fasinjojin jirgin kasan Abuja-Kaduna 63 da yan ta'adda suka yi garkuwa da su a watan Maris din 2022 rasuwa.
Wasu tsagerun yan fashi dauke da bindigogi sun kai farmaki fadar mai martaba Sarkin Minna, Alhaji Umar Farouk Bahago, da yammacin ranar Talata, 5 ga watan Yuli.
'Yan bindiga sun yi ajalin wani lauya mai suna Ahmad Muhammad Abubakar a gidansa da ke karamar hukumar Bangudu cikin jihar Zamfara da yau Laraba 5 ga watan Yuli
Wasu miyagun yan fashi sun kai farmaki fadar mai martaba Sarkin Minna, Alhaji Umar Farouk Bahago, sun harbi dogarai biyu kuma sun yi awon gaba da makudan kuɗi.
Yan fashi
Samu kari