Yan fashi
Rundunar 'yan sandan Kogi ta tabbatar da cafke wani jami'inta, Sufeto Aminu Mohammed bisa zargin fashi da satar mota tare da kokarin sauya mata launi.
Gwamnatin jihar Osun ta sanar da cewa an yi kutse a lambar wayar Gwamna Ademola Adeleke inda ta gargadi jama'a su yi hankali da duk wani taimako da za a bukata.
Gwamnatin Kano ta maka wasu jami'an 'yan sanda guda uku a gaban kotu bisa zargin aikata fashi da makami a jihar, inda su ka yi fashin N322m, an mayar da wasu
Rundunar ‘yan sanda ta cafke wasu mutane hudu da ake zargi da kashe wani Birgediya Janar Uwem Udokwere mai ritaya a gidansa da ke Abuja a ranar Asabar.
Rundunar 'yan sanda a birnin Abuja ta tabbatar da cewa wasu da ake zargin ƴan fashi ne sun yi ajalin Burgediya-janar mai ritaya a birnin da tsakar daren yau Lahadi.
Rahotanni sun ce wasu mazauna karamar hukumar Abaji da ke babban birnin tarayya Abuja sun kona gawar wani da ake zargin dan fashi da makami ne a ranar Alhamis.
Rundunar yan sandan Kano ta cafke wasu mutane 19 da ake zargi da aikata mugayen laifuka iri daban-daban a jihar, ciki har da fashi da makami da satar mutane.
Wasu ƴan fashin teku sun tare jirgin ruwa mai ɗauke da mutum 20 a kogin Onne ranar Litinin, sun yi masu tatas kana suka yi awon gaba da mutum bakwai ranar Litinin.
Babbar kotun jihar Ekiti ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wasu 'yan fashi da makami guda uku. Kotun ta ce an yanke musu hukunci ne bayan kama su da laifi.
Yan fashi
Samu kari