Yan fashi
Gwamnatin jihar Sokoto ta kaddamar da sabuwar rundunar tsaron al'ummar jihar. Gwamna Aliyu ya ce rundunar tsaron al'ummar ba kishiyar 'yan sanda ba ce.
Rundunar 'yan sanda a jihar Adamawa ta tabbatar da cewa wasu 'yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun farmaki garin Kwapre da ke karamar hukumar Hong a jihar.
Rundunar 'yan sanda a jihar Edo ta bankado wani mummunan labari inda 'yan fashi suka yi wa wata gawa fashi a cikin mota a birnin Benin City da ke jihar.
Biyo bayan samun ingantaccen rahoto, rundunar 'yan sanda ta samu nasar gano wasu makamai da aka boye su a cikin wani buhu a jihar Delta, ana kan neman masu laifin.
Fursuna na karshe da hukumar kula da gidajen yarin jihar Katsina ta baza komar kama shi ya shiga hannu a Kaduna. A watan Oktoba ne fursunonin biyu suka tsere.
'Yan fashi da makami sun dira kan wasu bankuna biyu a Ikere Ekiti, jihar Ekiti, kuma ana hasashen mutum uku ne suka rasa rayukansu a wanna farmakin.
Rundunar soji ta ceto iyalan gidan sarkin kauyen Dungwel da 'yan bindiga suka cinna wa wuta a karamar hukumar mangu jihar Plateau. An kai harin ranar Lahadi.
Yan bindiga sun kai farmaki kan motar kuɗin gidan gwamnatin jihar Ogun, sun yi awon gaba da makudan kudi tare da ajalin akantan ofishin Gwamna Abiodun.
Rundunar 'yan sanda ta cafke wasu 'yan fashi guda hudu kan zargin hallaka dan uwansu saboda ya mu su baba-kere da kayan ganima da su ka sa mu yayin gudanar da sata.
Yan fashi
Samu kari