Yan fashi
Rahotannin sun yi ta yawo cewa an kai wani a hanyar Wukari-Kente a jihar Taraba inda ake zargin an raunata mahaifiyar Gwamna Agbu Kefas da kanwarsa.
Rundunar yan sandan Kano ta kama yan fashi da makami da suka addabi jihohin Arewa. Yan fashin suna tare hanya a jihohin Kano, Bauchi da Jigawa domin sata.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da kama wasu mutane hudu da suka yi fashi da makami a jihar Edo. An kama yan fashi da makamin ne bayan sun sace kayan miliyoyi.
Mashawarcin shugaban kasa a kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ya zargi cewa mafi yawan makaman da ke yawo a hannun bata-garin mutane a kasar nan mallakin gwamnati ne.
Rundunar yan sanda ta cafke barayin babur da suka sassara dattijo dan shekaru 60 a kayi. Barayin sun sace wa dattijon babur, wayar hannu da makudan kudi.
A wannan labarin, za ku ji cewa rundunar yan sandan reshen Jigawa ta samu nasarar cafke wasu daga cikin mugayen yan fashi da makami da su ka addabi yankin.
Yan fashi da makami sun mamaye wata unguwa cikin dare sun bi gida gida suna ta'addanci kan bayin Allah. Yan fashin sun sace makudan kudi da kayayyaki.
Fitaccen malamin addinin Kirista a Najeriya da aka fi sani da Ndabosky ya fadi yadda ya taba fashi da makami kafin Allah ya ceto rayuwarsa ya dawo harkar addini.
Rundunar yan sanda a jihar Jigawa ta cafke yan fashi da makami a kananan hukumomi shida na jihar. Ana zargin yan fashin ne da sace sace da barzanar kisa.
Yan fashi
Samu kari