Jihar Rivers
Za ku ji cewa hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta NDLEA ta kama wata mata da ta ɓoye kwayoyi a al'aurarta, sannan ta hadiyi wasu da dama.
Dakataccen gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa bai damu da komawa ofis ba domin ruhinsa ya riga ya fita daga sha'awar mulki a yanzu.
Bayan gwamnonin PDP sun maka Bola Tinubu a kotun koli kan dokar ta-ɓaci a Rivers, shugaban ya bukaci kotun koli ta yi watsi da karar da ke kalubalantarsa.
Wasu mahara da ake zargin ƴan fashin teku ne sun farmaki jiragen ruwa guda 3, sun sace fasinjoji 13 a yankin karamar hukumar Okrika a jihar Ribas jiya Talata.
Gwamnonin PDP sun samu komawa a ƙarar da suka kalubalanci matakin Tinubu na ayyana dokar ta ɓaci a Ribas, gwamnan Delta ya janye daga ƙarara bayan =a koma APC.
Ana ta kokarin sulhu da Siminalayi Fubara, rikici ya sake kunno kai a jihar Rivers yayin da yarjejeniyar zaman lafiya tsakanin Gwamnn da Nyesom Wike ta rushe.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa an taso shugaban kasa, Bola Tinubu a gaba kan sanya dokar ta-ɓaci a Rivers, ana rokonsa ya dawo da Sim Fubara karshen watan Mayu.
Minista Abuja, Nyesom Wike ya zargi gwamna Siminalayi Fubara kan raina Remi Tinubu da aka yi a wajen wani taro a Rivers. Wike ya gargadi Fubara da mogoya bayansa.
Rahotanni sun ce Hukumar EFCC na binciken tsofaffin shugabannin NNPC ciki har da Mele Kyari da wasu daraktocin matatun mai bisa zargin batar da N80bn.
Jihar Rivers
Samu kari