Jihar Rivers
Ministan harkokin sufurin jirgin sama na Najeriya, Festus Keyamo ya ce kasar nan ta nemi tallafin kasashen Amurka da Faransa kan faduwar jirgin NNPCL.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara ya magantu kan rigimar siyasar da ke faruwa a jihar tun farkon hawansa mulki musamman da mai gidansa, Nyesom Wike.
A rahoton nan zaa ku ji miyagun mutane sun hallaka dan kungiyar bijilanti da ke jihar Ribas a daidai lokacin da su ke bankawa gidan tsohon kansila a yankin wuta.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da mutuwar wani sufetan dan sanda bayan kazamin harin yan bindiga a jihar Rivers da yammacin ranar Alhamis 7 ga watan Nuwambar 2024.
Hukumar zaɓe ta kasa mai zaman kanta watau INEC ta bayyana cewa har yanzu ba ta san tsagin da yake da gaskiya ba a rikicin majalisar dokokin jihar Rivers.
Sheikh Jingir ya bukaci Bola Ahmed Tinubu ya binciki rikicin siyasar Rivers da Kano inda ake son hana Abba Kabir Yusuf da gwamna Fubara aiki jihohinsu.
Ofishin binciken tsaron Najeriya (NSIB) ya sanar da gano karin gawar mutum guda da hatsarin jirgin sama ya rutsa da su da jihar Ribas. Hadarin ya afku a makon jiya.
Gwamna Siminalayi Fubara ya ce Nyesom Wike ya yaudare shi bayan Bola Tinubu ya musu sulhu a 2023. Tinubu ya musu sulhu domin kawo karshen rikicin Rivers.
Jihohi masu arzikin man fetur sun samu rabanon N341.59bn a watanni shida na shekarar 2024. Jihar Delta ce ta fi kowace jiha samun rabanon albarkatun man fetur.
Jihar Rivers
Samu kari