Jihar Rivers
Dan takarar gwamnan jihar Ribas na jam'iyyar AA a zaɓen 2023 kuma tsohon kwamishinan Amaechi, Dr. George ya dawo APC a hukumance, Ganduje ya masa maraba.
Mutane masu yawa sun rasa matsugunansu sakamakon ambaliyar ruwan da aka samu a jihar Rivers. Sun yi kira ga gwamnati ta kai musu dauki cikin gaggawa.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya fusata da kwamishinan ilimi kan ayyukan gyaran makaranta inda ya ce ya yi masa karya kan cigaban ayyukan.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya sake caccakar gwamnan jihar Rivers, Sir Siminalayi Fubara kan rashin mutunta wasu mutane da ya yi.
Tsohon gwamnan jihar Rivers ya bayyana kadan daga koma bayan da Atiku ya samu a siyasa, inda yace sam ba zai samu shiga ba a siaysar Najeriya saboda wasu dalibai.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya bi layin gwamnan Legas, ya amince da N85,000 a matsayin sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikatan gwamnati.
Majalisar dokokin jihar Rivers ta ayyana kujerun ƴan majalisa 4 na tsagin Gwamna Fubara a matsayin babu kowa, ta buƙaci INEC ta shirya zaben cike gurbi.
A ranar Asabar 5 Oktoba, 2024 ne aka yi zaben Ciyamomi wasu jihohi hudu, inda daga cikinsu aka, zaben jihohi biyu sun yi matukar daukar hankalin jama'a.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya a majalisar wakilai ta 8, Sanata Shehu Sani, ya ce akwai rikice-rikice guda shida a Najeriya da aka barwa Allah ya magance da kansa.
Jihar Rivers
Samu kari