Rabiu Kwankwaso
Za a ji labarin yadda APC ta ga samu da rashi, aka bar Abba a matsayin Gwamnan Jihar Kano bayan kotun koli ta tabbatar da nasarar Abba Kabir Yusuf da NNPP mai mulki.
Jami'yyar NNPP a yankin Kudu maso Yamma ta yi martani kan hukuncin Kotun Koli da ta bai wa Gwamna Abba Kabir nasara a jiya Juma'a a birnin Abuja.
Sakamakon hukuncin Kotun Koli a shari’ar gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf da Nasir Yusuf Gawuna ya haifar da martani daga wajen Rabi'u Kwankwaso.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan yarjejeniyar da ya cimmawa da Tinubu.
Abdul-Aziz Na'ibi Abubakar, jigon jam’iyyar PDP ya yi hasashen cewa gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf da ubangidansa, Rabiu Kwankwaso, za su sauya sheka zuwa APC.
A karon farko, Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana bayan kotun koli ta tabbatar da nasarar Abba Kabir Yusuf a jihar Kano. Jagoran Kwankwasiyya ya ce an dauki darasi.
Matasa da mata da manya sun bazama a titunan birnin Kano inda suke murnar nasarar Gwamna Abba Kabir na jihar bayan hukuncin Kotun Koli a yau Juma'a.
APC ta sha kashi a kotun koli a shari'ar gwamnan jihar Kano. Za a ji cewa abubuwa 2 da alkalai suka duba wajen ba Abba Gida Gida nasara a zaben Gwamnan Kano
Muna kawo maku abin da yake faruwa a kotun koli a zaman hukuncin shari’ar tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf yau a kotun koli da Abdullahi Sule na jihar Nasarawa.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari