Rabiu Kwankwaso
Lauya mazaunin Kano, Umar Sa'ad Hassan ya bayyana yiwuwar Sanata Rabiu Kwankwaso wurin gina tafiyar siyasa mai karfi a Arewacin Najeriya kamar na Buhari.
Gwamnatin jihar Kano ta gargadi jami’an SSO da aka dauka don kula da ingancin ilimi a jihar kan kula da ayyukansu inda aka musu barazana kan alawus.
Fitaccen malamin addini, Fasto Dakta Azehme Azena ya yi nasarar lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar NNPP da aka gudanar a jihar yayin da ake shirin yin zabe.
Kwanaki kadan bayan Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi nasara a kotu kan korarsa, jigon NNPP ya nemi hadin kan ‘yan kasa da addu'a ga Bola Tinubu don dakile matsaloli.
Gwamnatin jihar Kano ta kafa kwamitin don ciyar da mutane yayin da ake tunkarar azumin watan Ramadan don saukakawa jama'a a halin kunci da ake ciki a kasar.
Babbar kotun jihar Kano ta rushe matakin dakatarwan da aka ɗauka kan tsohon gwamnan jihar, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ta aike da sako ga wasu shugabanni.
Wata kungiya a Kano mai suna Inuwar Masarautar Bichi ta sake tura wasika zuwa ga Majalisar jihar kan sake fasalin masarautun da ake tababa a kansu.
Gwamna Abba Kabir ya ware biliyoyin kudade don gyaran gidan gwamnati da abinci da kuma gyaran gidansa da ke Kwankwasiyya City da ke cikin birnin Kano.
Bola Tinubu yana lura da abubuwan da ke faruwa, ya yi kira ga gwamnoni su bi sahun Abba Gida Gida ganin kokarin da Abba ya fara a Kano na yakar masu boye kaya
Rabiu Kwankwaso
Samu kari