Rabiu Kwankwaso
Dan Majalisar Tarayya a jihar Kano da ke wakiltar Tudun Wada/Doguwa, Hon. Alhassan Ado Doguwa ya mayarwa Rabiu Musa Kwankwaso martani kan zaben 2027.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran NNPP, Rabiu Kwankwaso ya magantu kan amincewa da tayin zama mataimakin Peter Obi inda ya ce dole akwai sharuda.
Sanata Rabi'u Kwankwaso ya tono barnar da Abdullahi Ganduje ya yi a Kano a harkar ilimi cikin shekaru takwas. Kwankwaso ya ce an lalata ilimi da makarantun Kano.
Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya karbi tulin yan APC zuwa NNPP a jihar Kano. Kwankwaso ya ce yan APC makiya talaka ne kuma ya ce ba za su canza hali ba.
Jagoran jam'iyyar NNPP na kasa, Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa 'yan najeriya sun gaji da jam'iyyar APC a kasar. Kwankwaso ya ce za a sauya APC..
Abba Kabir Yusuf ya kere dukkan gwamnonin Najeriya inda ya zama na daya a Najeriya. An zabi Abba Kabir Yusuf ne bisa kokari wajen yin ayyuka na musamman a Kano.
Jam'iyyar NNPP da ke karkashin jagorancin Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ta rasa jiga-jiganta zuwa jam'iyyar APC da Abdullahi Ganduje ke shugabanta.
Jagoran NNPP na kasa kuma tsohon ɗan takarar shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce PDP ta mutu a harkar siyasa yayin da APC ta ba mutane kunya.
Tsohon kwamishina kuma jigon APC a jihar Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya gargadi Bola Tinubu kan halin Rabiu Kwankwaso game da rade-radin hadaka da shi.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari