Rabiu Kwankwaso
Daya daga cikin jagororin APC a Kano, Hon. AbdulMumin Jibrin Kofa ya bayyana cewa siyasar Abdullahi Umar Ganduje ya na mummunar adawa da siyasar Rabi'u Kwankwaso.
Jigo a siyasar jihar Kano karkashin APC, Murtala Sule Garo ya fara kokarin ganin an samu hadin kai a tsakanin Rabi'u Kwankwso, Abdullahi Ganduje, Ibrahim Shekarau
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ba ƴan kungiyar midiya na Kwankwasiyya tallafin Naira miliyan 50, ya yi alkawarin faɗaɗa ayyukan su a jihar.
Shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ta bayyana cewa ta kammala shirin kwace mulki daga hannun NNPP ganin cewa yanzu Kwankwaso ba shi magoya baya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya nuna rashin jin daɗinsa kan yadda wasu jagorori ke tsoma kansu wajen fitar da 'yan takara a Arewa.
Kungiyar matasa da ke goyon bayan Atiku Abubakar watau NYFA ta caccaki Rabiu Kwankwaso kan kalaman da ya yi kan tsohon mataimakin shugaban ƙasar.
Jam'iyyar NNPP ta bayyana cewa cikin sauki za ta kayar da Bola Tinubu a 2027 a zabi Rabi'u Kwankwaso saboda tsare tsaren masu wahala da ya kawo Najeriya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da ɗan takarar shugaban ƙasa na NNPP a 2023, Rabiu Kwankwaso ns cikin ƴan siyasar da suka fi tashe a shekarar 2024.
Dan takarar shugaban kasa a LP, Peter Obi ya musanta rade-radin tattaunawar hadaka da PDP, NNPP ko wata jam’iyyar siyasa inda ya ce ba gaskiya ba ne.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari