Rabiu Kwankwaso
Jam'iyyar adawa ta PDP ta yi nadamar yadda aka ci fuskar Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso har ta kai ya tattara magoya bayansa sun fice daga cikinta.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP., Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi tir da masu son raba kansa da gwamna Abba Kabir Yusuf da kiran Abba tsaya da kafarka.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan barakar da aka so kawowa tsakaninsa da Gwamna Abba Kabir Yusuf a kwanakin baya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya fito ya yi magana kan batun da aka rika yadawa kan cewa ya cimma yarjejeniya tsakaninsa da Atiku Abubakar da Peter Obi.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta dauki nauyin karatun wasu matasa a jami’o’in waje. Dawowar wadannan dalibai ke da wuya sai aka ji mai girma gwamna ya ba su aiki.
Rabiu Musa Kwankwaso ya fadawa ‘Yan majalisar tarayya abin da za su yi a kan kudirin haraji. Kwankwaso ya na so ‘yan majalisar jam’iyyar NNPP su yaki kudirin.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce NNPP za ta rage tasirin APC a Kano a 2027. Ya bukaci magoya baya da su hada kai wajen tabbatar da nasarar jam’iyyar a zaben gaba.
Jam'iyyar APC reshen jihar Kano, ta yi martani ga jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso. APC ta bukaci Kwankwaso farka daga mafarkin da yake yi.
Jagoran kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya sha alwashin rage tasirin jam'iyyar APC a jihar Kano zuwa zaben 2027.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari