Jam'iyyar PDP
Yayin da ake shirin tunkarar zaɓen kananan hukumomi, wasu daga cikin kantomomin tsagin Gwamna Fubara sun fice daga PDP zuwa jam'iyyar APP a Ribas.
Kungiyoyin sa ido a kan zaben Edo sun yi watsi da sakamakon zaben da ya ba APC nasara a kan PDP. sun bukaci a sake bahasi kan sakamakon zaben Edo.
Yayin da aka sanar da sakamakon zaben jihar Edo, jam'iyyar PDP ta cigaba da kokawa kan yadda aka gudanar da zaben inda mataimakin daraktan kamfe ya fashe da kuka.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya yi kakkausan martani kan masu zarginsa da hannu cikin ta'addancin da ke addabar mazauna Zamfara.
Mataimakin gwamnan Edo, Mr. Philip Shaibu ya sake caccakar Gwamna Godwin Obaseki inda ya ce su ne gatan gwamnan a duk wani zaben da ake yi a jihar.
Tsohon shugaban PDP, uche Secondus ya ce APC na shirin kashe dimokuradiyya a Najeriya wanda hakan zai iya hana yin zabe a Najeriya a shekarar 2027.
APC ta yi nasara a zaben Edo na 2024 kamar yadda hukumar INEC ta sanar. Rikicin PDP da na sarauta na cikin abubwan da suka jawo faduwar PDPa zaben Edo.
A rahoton nan za ku ji cewa shugaban LP reshen jihar Edo, Kelly Ogbalo ya yi zargin cewa an tafka magudi a zaben da dan APC ya yi nasara bayan doke PDP da LP.
Akalla mutane 10,000 ne da ke goyon bayan tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani suka sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC a ranar Litinin.
Jam'iyyar PDP
Samu kari