Jam'iyyar PDP
A yau Juma'a 25 ga watan Oktoban 2024, mai girma shugaban kasa, Asiwaju Bola Tinubu ya hadu da dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Atiku Abubakar.
Gamayyar sarakunan gargajiya a jihar Osun sun jefa wani basarake a matsala bayan zarginsa da neman handame wasu filaye a jihar da ke Kudancin Najeriya.
Masu ruwa da tsaki na PDP a shiyyar Arewa ta Tsakiya sun fara zaman tattaunawa domin lalubo wanda za su gabatar a matsayin wanda zai maye gurbin Damagum.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Oromisan Aiyedatiwa ya bayyana cewa jam'iyyar PDP ta mutu a jihar. Ya bukaci jama'a da su fito su zabi APC a zaben gwamna da ke tafe.
Gwamnonin PDP da sauran masu ruwa da tsakin da suka halarci taro ranar Talata sun nuna damuwa kan rigingimun cikin gidan da suka ƙi karewa a jam'iyyar.
Jam'iyyun adawa sun ce korar ministoci da Bola Tinubu ya yi a banza ne, PDP ta ce korar ministoci kora kunya ne. LP ta ce Tinubu ya fara korar yunwa kafin ministoci.
Gwaman Seyi Makinde na jihar Oyo ya bayyana cewa jam'iyyar PDP ta gama shirin samun nasara a zaben gwamnan Ondo mai zuwa, ya ce Ganduje zai sha mamaki.
Tsohon sakataten yada labaran jam'iyyar PDP na kasa, Kola Ologbondiyan ya bayyana cewa yankin Arewa ta Tsakiya zai samar da shugaban jam'iyyar na kasa.
Bayan sake ɗage taron majalisar zartaswa, an fara raɗe-raɗin tsohon shugsban majalisar dattawa, David Marka na iya ɗarewa kan kujerar shugaban PDP na ƙasa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari