Jam'iyyar PDP
Kwanaki kaɗan da zaɓen sababbin shugabanni a jam'iyyar PDP a Kano, rikici ya kunno cikin inda aka samu masu adawa da shugabancin Yusuf Ado Kibiya.
Dan Majalisar Tarayya, Hon. Abubakar Gumi da ke wakiltar mazabar Gummi/Bukkuyum a jihar Zamfara ya koma APC saboda rikice-rikicen da ke jam'iyyar PDP.
Sahugaban PDP ya ce wahalhalun da 'yan Najeriya ke ciki na da nasaba da rashin kwarewa da halin ko in kula na shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na Najeriya.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ya soki nadin da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi wa Bianca Ojukuw a matsayin minista. Ya ce siyasa ce kawai.
A yau Juma'a 25 ga watan Oktoban 2024, mai girma shugaban kasa, Asiwaju Bola Tinubu ya hadu da dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Atiku Abubakar.
Gamayyar sarakunan gargajiya a jihar Osun sun jefa wani basarake a matsala bayan zarginsa da neman handame wasu filaye a jihar da ke Kudancin Najeriya.
Masu ruwa da tsaki na PDP a shiyyar Arewa ta Tsakiya sun fara zaman tattaunawa domin lalubo wanda za su gabatar a matsayin wanda zai maye gurbin Damagum.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Oromisan Aiyedatiwa ya bayyana cewa jam'iyyar PDP ta mutu a jihar. Ya bukaci jama'a da su fito su zabi APC a zaben gwamna da ke tafe.
Gwamnonin PDP da sauran masu ruwa da tsakin da suka halarci taro ranar Talata sun nuna damuwa kan rigingimun cikin gidan da suka ƙi karewa a jam'iyyar.
Jam'iyyar PDP
Samu kari