Jam'iyyar PDP
Gwamna Ademola Adeleke ya sake fatali da jita-jitar cewa yana shirin tattara kayansa ya bar PDP zuwa APC a taron masu ruwa da tsaki da ya jagoranta a gidan gwamnati.
Jihohi 6 da suka hada da Akwa Ibom, Bayelsa, Delta, Enugu, Ribas da Taraba na karkashin mulkin PDP tun 1999 ba tare da jama'a sun sauya jam'iyyar da suke zabe ba.
Wasu daga cikin manyan abokan tafiyar siyasar Atiku Abubakar sun fara juya masa baya tun kafin zaben 2023, kuma an ci gaba da samun masu barin PDP.
Hadimin ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, Lere Olayinka, ya bayyana cewa hadakar da Alhaji Atiku Abubakar ke jagoranta ta mutu murus.
Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta ce a shirye take ta karɓi Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom daga PDP bayan ya kwatanta jam’iyyarsu da jirgi mai matsala.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya zargi Dele Momodu da mara wa Atiku Abubakar saboda kudi, tare da zargin cewa tsohon dan takarar ne ya jawo masu matsala.
Yayin da PDP ke shirin maka gwamnan Delta a Kotu, Ɗan Majalisar Wakilai ta Ƙasa, Hon. Dennis Agbo ya fice daga LP zuwa jam'iyya mai mulkin jihar Enugu.
Kola Ologbondiyan ya ce yawaitar sauya sheƙar 'yan PDP a yanzu zai shafi APC nan gaba, inda ya bayyana wasu alamomi na rugujewar jam'iyya mai mulkin..
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi kira ga gwamnan jihar Akwa Ibom, Umo Eno, da ya sake tunani kan shirinsa na sauya sheka zuwa wata jam'iyyar.
Jam'iyyar PDP
Samu kari