Jam'iyyar PDP
Sanata mai wakiltar Benue ta Kudu, Abba Moro, ya dora laifi ga Atiku Abubakar kam rikicin da ya addabi jam'iyyar PDP. Ya ce ya gaza hada kan mambobinta.
Sanata Abba Moro ya ce PDP za ta iya cin zaben 2023 da ba a zabi Ifeanyi Okowa ba a matsayin mataimaki ba, wanda ya gaza kawo jiharsa ballantana yankin da ya fito.
Sauya sheka a fagen siyasar Najeriya ba sabon abu ba ne. Gwamnoni da dama na jam'iyyar PDP sun koma APC lokacin da suke kan kujera. Wasu na sauya shekar ne don zabe.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta shirya zuwa kotu kan sauya shekar gwamnan jihar Delta zuwa APC. Ta bayyana cewa ba ta yarda da sauya shekar ba.
Tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa ya bayyana cewa tsoon dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar zai fice daga jam'iyyar.
Tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa, ya bayyana nadamarsa kan amincewar da ya yi ya zama mataimakin Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na 2023.
Shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa wasu gwamnonin jam'iyyar PDP za su koma APC saboda salon shugabancin Bola Tinubu da APC.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya ce dole ne Bola Tinubu ya zarce a 2027. Ya bukaci 'yan APC su tabbatar Tinubu ya samu mulki karo na biyu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan guguwar siyasa da ta kunno kai a Najeriya bayan gwamna da tsohon gwamna sun bar PDP suka dawo APC a jihar Delta.
Jam'iyyar PDP
Samu kari