Jam'iyyar PDP
Wata kungiyar magoya baya ta yi ikirarin cewa Olawepo-Hashim, mai neman takarar shugaban kasa a inuwar PDP ya sha gaban Tinubu a wurin jama'ar Osun.
A labarin nan, za a ji yadda magoya bayan tsohon dan takarar Shugaban Kasa a jam'iyyar LP, Obidients su ka mika bukatarsu ga Goodluck Ebele Jonathan.
Tsohon sanata mai wakiltar Kogi ta Yamma a majalisar dattawa, Dino Melaye, ya bayyana cewa jam'iyyar PDP ta mutu murus. Ya nuna cewa APC ce ke juya ta.
Gamayyar jam'iyyun adawa a jihar Ebonyi sun kafa kawance a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar ADC, inda suka bayyana shirinsu na hamɓarar da gwamnatin APC a 2027.
Yayin sa ake shirye-shiryen 2027, APC ta samu karuwa a jihar Gombe yayin sa tsohon mataimakin gwamna da attajirin dan kasuwa suka raba gari da jam'iyyar PDP.
Jam'iyyar PDP ta dauki matakin kai tikitin takarar shugaban kasa zjwa yankin Kudu a zaben 2027. Akwai 'yan siyasan Arewa da za su rasa damar yin takara.
Goodluck Jonathan ya ce cin amana daga ’yan siyasa ya jawo masa shan kasa a zaben 2015, yayin da ya yaba da amincin tsohon shugaban ma'aikatansa, Mike Oghiadomhe.
An fara hasashen masu neman takara a zaben shugaban kasa a shekarar 2027 karkashin PDP bayan jam’iyyar ta tura tikitin takara zuwa Kudancin Najeriya.
Wata kungiyar matasa a karkashin PDP ta bayyana shirin ta na sayen fom din takarar shugaban kasa ga Gwamna Seyi Makinde domin karawa da Tinubu a zaben 2027.
Jam'iyyar PDP
Samu kari