Jam'iyyar PDP
A labarin nan, za a ji jagora a APC, Mustapha Salihu ya ce babu dalilin da zai sa ya sace akwatin zaɓe bayan jam'iyyarsa ke samun kuri'a mafi yawa a zaɓen Adamawa.
A labarin nan, za a ji jam'iyyar PDP a jihar Zamfara ta bayyana shakku a kan sahihancin zaɓen cike gurbi da aka yi a ranar 16 ga watan Agusta, 2025.
Tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya a majalisar dattawa, Shehu Sani, ya ba da shawara ga tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, kan yin takara a 2027.
Hukumar zaben mai zaman kanta, INEC ta bayyana zaben majalisar dokoki a Kaura Namoda ta Kudu a Zamfara wanda bai kammalu ba saboda soke wasu rumfunan zabe.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa ta samu nasara a zaben cike gurbi da aka gudanar na kujerar dan majalisar wakilai mai wakiltar Garki/Babura.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta ayyana dan takarar jam’iyyar PDP, Folajinmi Oyekunle, a matsayin wanda ya lashe zaben cike gurbi a Ibadan ta Arewa.
Yar takarar jam’iyyar APC, Misis Adesola Ayoola-Elegbeji, ta lashe zaben cike gurbi na majalisar wakilai da aka gudanar a mazabar Remo, jihar Ogun da kuri'u 41,237.
Hukumar INEC ta bayyana sakamakon zaben cike gurbi da aka yi a mazabar Ganye a jihar Adamawa inda aka tabbatar da cewa jam'iyyar APC ce ya lashe zaben.
Ministan tsaron Najeriya, Badaru Abubakar ya kawo akwatinsa da tazara yar kadan tsakanin APC da PDP a zaben cike gurbin da ya gudana a Garki/Babura.
Jam'iyyar PDP
Samu kari