Jam'iyyar PDP
Kwamitin aikace-aikace na kasa (NWC) na jam'iyyar PDP, ya zargi jam'iyyar APC da yunkurin kullawa PDP makarkashiya dangane da kujerar shugaban marasa rinjaye.
Honorabul Tajudeen Abbas ya bayyana sabbin jagororin majalisar wakilan tarayya ta 10 daga bangaren masu rinjaye APC da kuma marasa rinjaye wato PDP, NNPP da LP.
Shugaba Bola Tinubu, daga karshe ya fara gabatar da hujojji na kare kansa a kotun sauraron karar zaben shugaban kasa da ake zarginsa da magudi a zaben 2023.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya sanar da sunayen sabbin jagororin majalisar dattawa ta 10 daga ɓangaren masu rinjaye da marasa rinjaye.
A makon nan za a san wadanda za su zama shugabannin masu rinjaye, marasa rinjaye, da masu tsawatarwa. Neman mukaman nan ya raba kan Sanatoci a Majalisar Dattawa
Daya daga tsoffin sanatocin APC ya bayyana matsayarsa game da halin da ake ciki na kararrakin zabe da su Atiku da Tinubu ke fuskanta a yanzu. Ya fadi dalilai.
Jam'iyyar adawa ta PDP a jihar Edo ta yabawa shugaban kasa, Bola Tinubu kan matakan da ya dauka na cire tallafin mai wanda hakan zai inganta tattalin arziki.
Wata kungiya da ake kira 'Concerned PDP League' (CPDPL), ta ce ba za ta bai wa Aminu Tambuwal goyon bayanta ba wajen zama shugaban marasa rinjaye na Majalisar.
An kori manyan sakatarorin gwamnatin Zamfara, kuma an tsaida wasu cikin shugabannin gargajiya. Gwamna Dauda Lawal Dare ya soke matakan da gwamnatin APC ta dauka
Jam'iyyar PDP
Samu kari