Jam'iyyar PDP
Majalisar dokokin jihar Oyo ta amince da buƙatar mai girma gwamna Seyi Makinde, na karɓo rancen kuɗi Naira biliyan 50 domin tafiyar da harkokin gwamnatinsa.
Kotun sauraron ƙarar sanatan Kogi ta Gabas ta yanke hukuncinta kan shari'ar neman ƙwace nasarar sanatan APC. Kotun ta soke tare da umartar a sake wani zaɓen.
Babban malamin cocin nan Fasto Kingleo Elijah ya bayyana cewa ya hasaso wasu daga cikin magoya bayan Atiku Abubakar, Peter Obi da Bola Tinubu na kuka, yayinda.
Jigon jam'iyyar PDP, Cif Olabode George, ya yi tsokaci dangane da batun shari'ar zaɓen da ke shirin gudana tsakanin Atiku, Obi da Tinubu ranar Laraba mai zuwa.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya bai wa sabbin ciyamomi 18 da Allah ya baiwa nasara a zaben kananan hukumomin da aka kammala ranar Asabar da ta gabata.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta yi martani bayan kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa ta sanya ranar da za ta yanke hukuncinta kan ƙarar.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa ko kadan bai damu ba ganin yadda ake shirin karkare shari'ar zaben shugaban kasa a ranar Laraba 6 ga watan Satumba a Abuja.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori, ya naɗa abokin fafatawarsa a zaben gwamna karkashin NNPP da wasu mutane 8 a matsayin masu bada shawara ta musamman.
An bayyana ƙararraki 3 da ake shigar da Shugaba Bola Tinubu a gaban kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa, wacce ta tsaida ranar Laraba, 6 ga Satumba.
Jam'iyyar PDP
Samu kari