Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar PDP ta kafa kwamitin yakin neman zaben gwamnan jihar Edo mai mutane 152 karkashin jagorancin Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa. Za a yi zaben Satumba.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma dan takara a jam'iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar ya tabbatar da cewa zai tsaya takara a 2027 da ke tafe.
Gwamnan jihar Rivers, Siminilayi Fubara ya rantsar da sabbin kwamishinoni takwas da majalisar jihar ta tantance a baya. Ya gargade su kan ajiye bayanan ayyukansu.
Wani jigo a jam'iyyar Labour Party (LP), Akin Osuntokun, ya bayyana cewa Peter Obi zai koma jam'iyyar PDP ne kawai idan za a ba shi tikitin takarar shugaban kasa.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa idan har yana numfashi a duniya ba zai taɓa jingine siyasa ba a Najeriya.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya bayyana cewa ya fara mulki ne a watan Fabrairun 2024, sabanin ranar 29 ga watan Mayun 2023 da aka rantsar da shi.
Tsagin jam'iyyar APC na Arewa ta tsakiya ya fara hadaka da APC a Arewa ta yamma domin kawar da Abdullahi Umar Ganduje daga shugabancin Jam'iyyar APC ta kasa.
A yau Talata majalisar dokokin jihar Rivers mai goyon bayan Gwamna Siminalayi Fubara ta tsara tantance waɗanda za su maye gurbin kwamishinonin Nyesom Wike.
Shugaban kungiyar PANDEF a yankin Neja Delta, Edwin Clark ya yi martani kan rikicin siyasa a jihar Rivers inda ya zargi Abdullahi Ganduje da Umar Damagun da hannu.
Jam'iyyar PDP
Samu kari