Jam'iyyar PDP
Matan jam'iyyar PDP sun yi zazzafan zanga zanga a birnin tarayya Abuja suna bukatar a dakatar da shugabar mata ta kasa saboda nuna wariya a shugabancin jam'iyya.
Gwamnatin jihar Osun ta sanar da cewa an yi kutse a lambar wayar Gwamna Ademola Adeleke inda ta gargadi jama'a su yi hankali da duk wani taimako da za a bukata.
Jigon PDP, Kwamared Usman Okai, ya bukaci tsohon gwamna Nyesom Wike da ya sasanta tsakaninsa da magajinsa Siminalayi Fubara domin samun zaman lafiya a jihar Ribas.
Jam'iyyar APC reshen jihar Rivers ta bukaci Gwamna Siminalayi Fubara da ya kutunta hukuncin Kotun Koli kan 'yancin cin gashin kan kananan hukumomi.
Hukumar zabe a jihar Delta ta sanar da sakamakon zaben kananan hukumomi 25 da aka gudanar a jiya Asabar 13 ga watan Yulin 2024 inda PDP ta lashe duka kujeraun.
Hukumar zabe a jihar Adamawa ta sanar da sakamakon zaben kananan hukumomi da kansiloli da aka gudanar a jihar a jiya Asabar 13 ga watan Yulin 2024.
Malamin gargadiya, Satguru Maharaj Ji a jihar Osun ya bukaci Gwamna Ademola Adeleke ya tuge sarkin Iwo, Oba Abdulasheed Akanbi daga sarautar garin.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya yi fatali da hukuncin Kotun Koli kan ƴancin kananan hukumomi a Najeriya inda ya ce yunwa ya kamata a kawar a wannan lokaci.
Wasu mambobin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), sun bukaci a dakatar da ministan birnin tarayya, Nyesom Wike daga jam'iyyar kan zargin yi mata zagon kasa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari