Jam'iyyar PDP
Shugaban jam'iyyar PDP na yanzu ya bayyana alakar da ke tsakaninsa da tsohon gwamnan jihar Rivers da kuma tasirinsa ga zaben da aka gudanar bara.
Shugaban jam'iyyar PDP ya bayyana kadan daga abubuwan da suka jawo dan takarar gwamnan Kogi a zaben da ya gabata. Ya kuma kare matsayar jam'iyyar.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Iliya Damagum, ya sha alwashin cewa za su kare kuri'unsu da jininsu a zaben gwamnan jihar Eɗo da ke tafe.
Ana saura kwanaki bakwai a gudanar da zaben jihar Edo, tsohon Sanatan Edo ta Arewa, Francis Alimikhena ya watsar da PDP inda ya koma jam'iyyar APC.
Umar Iliya Damagum ya ce babu wata jam’iyya mafi girma a kaf nahiyar Afrika PDP. Ambasada Umar Iliya Damagum ya ce an kawo APC, NNPP da LP ne domin cin zabe.
Majalisar dokokin jihar Neja ta sanar da mutuwar daya daga cikin mambobinta. Mista Joseph Duza ya yi bankwana da duniya ne bayan ya yi gajeruwar jinya.
Jam’iyyar PDP ta fallasa abubuwan da INEC ta yi a zabukan 2015 zuwa 2023. Umar Iliya Damagum ya zargi hukumar INEC da murde zabukan da aka yi a 2019 da 2023.
Gwanintar matar ‘dan majalisar Bauchi, Aliyu Aminu Garu ta jefa sa a matsala. Jama’a sun yi tir da yadda aka ga matar ‘dan majalisar wakilai ta na rabon rake.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya sake fitowa ya nuna yatsa ga gwamnonin jam'iyyar PDP. Wike ya ce bai ci amanar jam'iyyar ba.
Jam'iyyar PDP
Samu kari