Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar APC ta samu tagomashi bayan dan majalisar wakilai na PDP ya sauya sheka zuwa cikinta. Dan majalisar na PDP dai ya fito ne daga jihar Abia.
Jam'iyyar APC ta samu koma baya a jihar Ondo bayan mambobinta sama da 200 sun sauya sheka zuwa PDP. Sun fadi dalilinsu na ficewa daga jam'iyyar mai mulki.
Jagoran NNPP na kasa kuma tsohon ɗan takarar shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce PDP ta mutu a harkar siyasa yayin da APC ta ba mutane kunya.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya yi magana kan matsalolin da suka yiwa jam'iyyar PDP katutu a kasar nan. Gwamnan ya bukaci a daina kalamai masu kaushi.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bukaci sauyin tsarin mulki na shugaban kasa da gwamnoni domin yin wa'adi daya kacal na shekaru shida.
Kakakin APC na ƙasa, Felix Morka ya ce ba karamar illa PDP ta yiwa Najeriya ba shekaru 26, ya ce Muhammud Buhari ya shafe shekara 8 yana kawar da ɓarnar.
Jam’iyyar APGA mai mulki a jihar Anambra ta lashe dukkanin kujerun ciyamomi da na kansiloli a zaben kananan hukumomin jihar da aka gudanar a ranar 28 ga Satumba.
A wannan labarin za ku ji cewa wasu yan ta'adda da aka zaton hayarsu aka yi sun kashe dan takarar kansila a jihar Kaduna, Raymond Timothy tare da kaninsa.
Masu zanga zangar Oktoba sun saka lokutan farawa a jihohin Najeriya. Matasa za su fito zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya a watan Oktoba.
Jam'iyyar PDP
Samu kari