Jam'iyyar PDP
A cikin wannan labarin za ku ji cewa awanni biyu kacal kafin sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya gabanin zaben gwamnan Edo, APC ta janye daga shirin.
A wannan labarin, rundunar 'yan sandan Oyo ta bayyana cewa an yi nasarar ceto jigo a jam'iyyar PDP, Benedick Akika bayan kwanaki a hannun yan bindiga.
Shugaban kungiyar NLC a Edo, Odion Olaye ya sake rura wutar rikici yayin da ake shirin gudanar da zaben jihar a ranar 21 ga watan Satumbar 2024 da muke ciki.
Yayin da ake shirin zaben jihar Edo, Gwamna Godwin Obaseki ya ki amincewa da sanya hannu a yarjejeniyar zaman lafiya kan zaben da ke tafe nan da kwanaki tara.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya yi zargin cewa ana shirin cafke magoya bayan jam'iyyar PDP gabanin zaben gwamnan jihar da ke tafe nan da kwanaki masu zuwa.
Kwamitin yakin neman zaben APC a jihar Edo ya fara zargin Gwamna Godwin Obaseki da shirya wata manaƙisa da nufin ruguza zaɓen da za a yi a jihar a watan nan.
Ana shirin gudanar da zaben gwamnan jihar Edo, Gwamna Godwin Obaseki ya yi babban rashi bayan hadimansa guda hudu sun yi murabus tare da watsar da PDP.
Jam'iyyar PDP ta fadawa shugaba Bola Tinubu wadanda suka dauki nayyib zanga zangar tsadar rayuwa a Najeriya. PDP ta ce yunwa ce ta saka yan Najeriya zanga zanga.
Tsohon dan majalisar dokokin jihar Edo, Honarabul Emmanuel Agbaje ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP. Ya sauya shekar ne bayan ya fice daga jam'iyyar APC.
Jam'iyyar PDP
Samu kari