Jam'iyyar PDP
Hukumar zabe ta INEC ta yi magana kan fara fitar da sakamakon zabe inda musanta fara sanar da yadda aka gudanar da zaben a yau Asabar a jihar Edo.
Yiaga Africa ta zargi wakilan jam'iyyar PDP da APC da ba masu kada kuri'a toshiyar N10,000 domin su zabi 'yan takararsu a zaben gwamnan jihar Edo da ke gudana.
Dan takarar jam'iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Edo, Asue Ighodalo, ya bayyana cewa shi ne wanda zai samu nasara a zaben na ranar Asabar, 21 ga watan Satumba.
Hukumar zabe ta INEC a jihar Edo ta tsawaita lokutan gudanar da zabe inda ta ba da dalilai na ruwan sama da kuma rashin kawo kayan zaben a kan lokaci.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya kaɗa kuri'arsa a zaben gwamnan da ke gudana yau Asabar,ya buƙaci idan an zo tattara sakamako a yi shi lami lafiya.
Dan takarar jam'iyyar APC a zaben gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo ya bayyana cewa ko kuri'a daya dan takarar PDP ba zai samu a rumfarsa ba.
Dan takarar jam'iyyar PDP a zaben Edo, Asue Ighodalo ya yi korafi kan neman karya shi da ake wurin rashin kawo kayan zabe a kan lokaci a mazabun da ya fi karfi.
A yau ne za a gudanar da zaben gwamnan jihar Edo da ke Kudu Maso Kudancin Najeriya, zaben dai zai ja hankali musamman a tsakanin ƴan takarar PDP, APC da LP.
Yayin da zabe ya kankama a mafi yawan rumfunan zaɓe, Asur Ighodalo ya bayyana damuwa kan abin da ya kira barazanar tsaro a sassan jihar yau Asabar.
Jam'iyyar PDP
Samu kari