Jam'iyyar PDP
Gwamnatin Edo karkashin gwamna Godwin Obaseki ta ce wasu miyagu na nan suna yawo a kan tituna da shirin tarwatsa harkokin zaɓe a kananan hukumomin jihar.
Ranar Asabar za a yi zaben gwamna a jihar Edo na 2024. Rikicin jam'iyya, karfin APC da LP na cikin abubuwa da za su iya jawo PDP ta fadi a zaben gwamna a Edo.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi fatali da karar APP wadda ta nemi a ba da damar maye gurbin ƴan majalisa 27 da suka sauya sheka daga PDP zuwa APC.
Yayin da ake yada jita-jitar komawarsa APC, Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Plateau ya musanta rade-radin inda ya ce babu kamshin gaskiya a cikin labarin.
Ga dukkan alamu babu ranar warware rigimar PDP yayin da gwamnoni suka rabu gida biyu na shirin sauke shugaban jam'iyya na ƙasa, Ambasada Umar Damagum.
Dan tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai da ake kira Bashir El-Rufai ya nuna goyon bayansa ga dan takarar gwamna a jam'iyyar PDP, Asue Ighodalo a zaben Edo.
Yayin da gwamnoni ke kokarin lalubo bakin zaren a matakin kasa, jam'iyyar PDP reshen jihar Katsina ta rabu gida biyu. tsagin Lado Ɗanmarke da Inuwa.
A rahoton nan za ku ji gwamnatin Ahmed Aliyu ta jihar Sakkwato ta zargi jam'iyyar adawa ta PDP da yada karya da daukar nauyin rahotannin kage kan kwangila.
Yayin da al'ummar jihar Edo ke shirin fita su zabi wanda zai shugabanci su, Legit Hausa ta tattaro maku wasu muhimman abubuwa game da siyasar jihar.
Jam'iyyar PDP
Samu kari